Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta rahoton da ke yawo cewa jirgin yakin sojoji ya yi kiskure soye mutanen da ba ruwansu a jihar Zamfara ranar Asabar.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar illata dabar kaaurgumin ɗan bindigar nan, Bello Turji, sun hallaka yaransa da dama a jihar Zamfara.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da sashi na 26 na sabuwar dokar da ta haramta auren jinsi da lamarin yan daudu tsakanin sojojin Najeriya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce jami'an sojoji sun yi nasara kan ƴan ta'adda a Operation daban-daban da suka kaddama cikin mako guda a ƙasar nan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Yayin da ta'addanci ke kara ƙamari, Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya ta binciki kudin da ake taimakon Boko Haram.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da alawus na ritaya ga shugabannin soja, ciki har da neman lafiya a waje, motoci da hadiman gida. Kungiyoyin likitoci sun nuna adawa.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari