NLC
Kungiyar kwadago ta NLC ta shiga taron gaggawa bayan kama shugabanta, Joe Ajaero da jam'ian DSS suka yi a Abuja. NLC ta bukaci taimakon kungiyoyi.
Kungiyar kwadago ta yi martani bayan jami'an DSS sun kama shugaban kwadago, Joe Ajaero a birnin tarayya Abuja. Yan kwadago sun bukaci a daina cin zarafinsu.
Jami'an hukunar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun cafke shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero. An cafke Ajaero ne a flin jirgin sama na Abuja.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi magana kan tsare-tsaren mulkin Shugaba Bola Tinubu inda ta fadi gwamnatoci biyu da suka dara na shugaban kan tattalin arziki
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce zai fara biyan ma'aikatan jihar Katsina mafi karancin albashin N70,000. Ya ce nan gaba kadan ma'aikata za su fara samun kudin
Za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta bukaci shugaban kungiyar kwadago na kasa (NLC), Joe Ajaero da ga bayyana gabanta ranar 25 Satumba, 2024.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Shugaban TUC, Festus Osifo ya bukaci gwamnatin tarayya ta soke ƙarin da ta yi a farashin litar man fetur, ta ce duk wannan wahalhalun a kan ma'aikata za su ƙare.
Gwamnan jihat Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce da zarar shugaban ma'aikata da ma'aikata sun cimma matsaya kan tsarin da za a bi, zai fara biƴan sabon albashi N70,000
NLC
Samu kari