Hukumar Sojin Saman Najeriya
Dakarun rundunar sojojin sama na Najeriya sun jefa bam kan bayin Allah bisa kuskure a jihar Katsina. Mutane sun rasa rayukansu sakamakon jefa bam din.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya da ta cigaba da sintiri a iyakokin jihar domin maganin 'yan ta'adda.
Rundunar sojin saman Najeriya ta fara bincike bayan sojoji da 'yan sanda sun casu da juna a jihar Delta. An raunata 'yan sanda yayin da suka ba hamata iska.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi nasarar kai samame maboyar Boko Haram da ke jihar Borno bayan ta samu bayanan sirri a kan inda miyagun mutanen su ka fake.
Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu tarin yawa a hare-haren da suka kai a sansaninsu.
Iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin sojoji a Zamfara sun bukaci diyya daga gwamnati. Sun koka kan yadda aka barsu babu wani tallafi.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce yana da cikakken bayanin abin da ya faru har ta kai ga kisan ƴan banga da fararen hula a kauyen Tungar Kara, ba ganganci ba ne.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta tabbatar da rasa rayukan fararen hula a harin da sojoji suka kai kan ƴan ta'adda.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari