Hukumar Sojin Saman Najeriya
Sojojin Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin N13.7m, sun kama mutum 12, sun ceto wasu uku da aka sace tare da kwato makamai, kuɗi da babura a Filato da Kaduna.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da kai farmaki kan wasu gungun ƴan bindiga a jihar Neja tare da kashe da dama daga cikinsu tsakanin 24 zuwa 26 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai farmaki kan Boko Haram suna shirin kai hari kan masu bikin sallah a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan Boko Haram da dama.
Rundunar sojin saman Najeriya ta shirya liyafar bikin sallah ga dakarun da suke fagen daga a jihar Borno. An yaba da yadda sojojin suke yaki da Boko Haram da ISWAP.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin yakin rundunar sojin Najeriya ya sake yin kuskuren sakin wuta kan ƴan banga a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara.
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za ku ji cewa Majalisar dokoki za ta gudanar da bincike kan koken Gwamnan Bauchi dangane da yadda ake cike guraben aikin sojin sama babu 'yan asalin jihasa.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari