Hukumar shiga da ficen Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta dage ɗaukar ma'aikata a Immigration, Civil Defence, da sauransu zuwa 14 ga Yuli, 2025. A cewar sanarwar, an samar da sabon shafin neman aikin.
Gwamnan jihar Abia ya karrama jami'in hukumar shige da fice Najeriya ta NIS saboda kin karbar cin hancin N10 a wajen bokan da ya kama yana shirin arcewa a Najeriya.
hukumar shige da ficen Najeriya ta NIS ta cafke bokan da ake nema ido rufe a Legas yana kokarin arcewa daga Najeriya. An samu kabari a gidan Obieze baya ceto yarinya
Jami’an shige da fice biyu sun jikkata bayan wani mutum da ake kira Fasto Darlington ya harbe su bisa kuskuren zargin su 'yan fashi ne da suka zo sata.
ICPC ta gurfanar da jami’in NIS, Abubakar Aseku, bisa zargin karɓar N17.6m daga ma’aikatu uku. Kotu ta ba shi beli, an daga shari’a zuwa Afrilu 29.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ta'asa a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun hallaka tsohon shugaban hukumar shuge da fice ta Najeriya (NIS)
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata jami’in shige da fice, Christian Oladimeji ta gamu da tsautsayi bayan yan sanda sun dirka mata harbi a Minna ta jihar Niger.
Rundunar 'yan sanda ta kama bakin haure 165 da suka shigo Najeriya daga kasashen waje domin damfara a Najeriya. An kama mutanen a Kebbi kan barazanar tsaro.
Tun bayan hawansa mulki, an sanya wa ma'akatun gwamnati da suka hada da barikin sojoji a Abuja, cibiyar BATTIC da kwalejin kimiyya da fasaha sunan Bola Tinubu.
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari