
Hukumar NEMA







Hukumar agaji ta NEMA ta bayyana cewa, za ta dauki matakin kare rumbunta na abinci a jihohi, fara wa daga jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya a yau.

Garuruwa akalla 11 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a jihar Neja. Wata jami’ar NEMA ta fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.

Wasu ƙananan yara guda biyu sun riga mu gidan gaskiya a jihar Legas bayan katanga ta rufto akan gidansu a dalilin ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka yi.

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya amince da nadin Barkindo Saidu a matsayin shugaban Hukumar Bayar Da Agajin Gaggawa ta jihar (SEMA). Zulum ya.

Har yanzu ana ta kokarin ceto mutane bayan wata ambaliya ta lakume gidaje da motoci a rukunin gidajen Trade Moore a Abuja, mazauna yankin da yawa sun maƙale.

Rahotanni sun tabɓatar da sama da ɗalibai ƴan Najeriya 500, sun maƙale a iyskokin ƙasar Sudan da Egypt. Ɗaliban na cikin mawuyacin hali na rashin tabbas...

Jihohin Arewacin Najeriya da dama ka iya fuskantar matsalar ƙarancin ruwan sama a daminar bana ta wannan shekarar. Kaduna, Yobe na daga cikin jerin jihohin.

Komai yayi tsanani maganin sa Allah, Jihar Borno ta Bayyana Wani Gagarumin Aikin Cigaba da Zatayiwa Yan Gudun Hijrah 20,000 da Kauyuka 3 Kamar Yadda Gwamnan

Wata gobara ta tashi a wani ɓangare na wata babbar kasuwa a jihar Anambra. Gobarar dai ta laƙume shaguna da dama inda ta janyo asarar dukiya mai yawan gaske.
Hukumar NEMA
Samu kari