
Hukumar NEMA







Mahara sun kutsa unguwar Dan Jamfari da ke kauyen Barbaji a karamar hukumar Rogo ta jihar Kano sun kona gidaje goma. Babban sakataren hukumar bada agajin gaggaw

Ambaliyar ruwa da ke adabar jihar Bayelsa da wasu sassan Najeriya ya cinye gidan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ke Otuoke, Daily Trust ta rahoto. Ot

Mutane shida yan gida daya sun nutse bayan ruwa ya mamaye gidansu da karamar hukumar Anambra ta Yamma. Daily Trust ta tattaro cewa lamarin ya faru ne a garin Nz

Wani katon bene ya ruguje a titin Sonuga dake Palm Avenue ta yankin Mushin dake jihar Legas a ranar Juma'a. Shugaban SEMA na jihar Legas yace ana aikin Ceto.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta ce akalla gonaki 14,496 ne ambaliyar ruwa ta lalata a kananan hukumomi biyar na jihar Kano a sakamakon daminar bana.

A daren jiya Lahadi 18 ga watan Satumba ne labari ya shigo na rugujewar wani bene a Bukuru, kusa da Jos a jihar Filato a Arewa masu tsakiya ta Najeriya....
Hukumar NEMA
Samu kari