![Tinubu ya cika alkawari, buhunan shinkafa sun fara isa, Kano da Jihohi 21 na jiran tsammani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5fe21d63a9eef10e.jpeg?v=1)
Hukumar NEMA
![Tinubu ya cika alkawari, buhunan shinkafa sun fara isa, Kano da Jihohi 21 na jiran tsammani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5fe21d63a9eef10e.jpeg?v=1)
![Ambaliyar ruwa ta yi babbar barna a jihar Arewa, mutum 1,664 sun rasa matsugunni](https://cdn.legit.ng/images/560x315/de44bd8de45db82b.jpeg?v=1)
![Zaune bata kare ba: Har yanzu da sauran mutane a kasa duk da ceto mutum 4 da gini ya danne a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9112836a06f6be40.jpeg?v=1)
![Komai ya tsaya cak, mamakon ruwan sama ya wanke unguwanni a Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a3167a4965de5c0e.jpeg?v=1)
![Mutane 3 sun mutu, gidaje 50 sun lalace yayin da ruwan sama ya yi barna a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8d77b389f271f1b8.jpeg?v=1)
![Gwamnatin tarayya ta haramta amfani da wasu nau'in robobi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e0066a77067d12a6.jpeg?v=1)
![Karo na 2: Ramin hako ma'adanai ya rufta da mutane a Neja, jama'a sun rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4209fdf1d6ae99f5.jpeg?v=1)
Ramin hako ma'adanai ya sake ruftawa da mutane a jihar Niger da ke Aewacin Najeriya. Shugaban hukumar NSEMA, Abdullahi Baba-Arah ya ce mutane uku sun rasu.
![Ruftawar mahakar ma'adani: An ceto wasu a galabaice, gwamnati ta dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/30bb4ec3a3d88bb5.jpeg?v=1)
Mutane shida ne ake da tabbacin ceto su daga karkashin baraguzan mahakar ma’adanai a jihar Niger bayan ruftawarsa a makon nan yayin da har yanzu wasu suka makale.
![An taso keyar 'yan Najeriya 155 zuwa Legas bayan sun tafi ci rani a kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4e5cb5d079d14ff3.jpeg?v=1)
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta karbi ya yan ci rani kimanin 155 daga Libya bayan hukumar kula da hijira ta duniya IOM ata shige gaba wajen dawo da su
![Mutane 2 sun fada kogin Legas bayan mummunan hatsarin mota](https://cdn.legit.ng/images/190x107/04b0751af9aa2b1b.jpeg?v=1)
Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar sallah yayin da al'umma ke kokarin dawowa daga sallar idi. Mutane biyu sun fada kogin Legas yayin da hukumomi ke kokarin ceto su
![Ruwan sama ya lalata gine-gine tare da raba mutane 3,000 da gidajensu a Kogi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4160937325401b05.jpeg?v=1)
Guguwar ruwan sama ta lalata muhallan mutane 3,000 a jihar Kogi. Galibin wadanda abun ya shafa mata ne da kananan yara wanda suka nemi mafaka a gidajen makwabta.
![Gobara ta kona dukiya mai yawa a kasuwar Balogun, 'yan kasuwa 86 sun yi babbar asara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/72f86e97ccb62399.jpeg?v=1)
Gobarar dai ta faru ne a kasuwar Bologun dake Lagos. Ta kuma cinye shaguna sama da ashirin inda ta jefa sama da 'yan kasuwa 86 cikin babbar hasara.
![Gwamnatin jihar Kogi ta koka kan rashin samun wadataccen tallafin gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5941ea8ef1468530.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kogi ta koka kan rashin isowar abincin tallafin gwamnatin tarayya jihar. Ta ce rashin isowar abincin yana alaka da sakacin gwamnatin tarayya.
![Gwamnatin Tinubu ta sake ajiye tarihi, mace ta samu shugabancin NEMA bayan shekaru 25](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc89da4f6cf2b63a.jpeg?v=1)
Labari ya zo daga Aso Rock cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Zubaida Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Tarayya (NEMA).
![Halin kunci: 'Yan sanda da hukumar NEMA sun dauki mataki yayin da ake kai farmaki rumbunan abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2e404ae7a8a439e2.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda a Legas da Hukumar NEMA sun tsaurara tsaro a wuraren adana abinci yayin da ake cikin wani mawuyacin hali da fashe-fashen rumbunan kayan abinci.
Hukumar NEMA
Samu kari