
Hukumar NEMA







Mutane shida yan gida daya sun nutse bayan ruwa ya mamaye gidansu da karamar hukumar Anambra ta Yamma. Daily Trust ta tattaro cewa lamarin ya faru ne a garin Nz

Wani katon bene ya ruguje a titin Sonuga dake Palm Avenue ta yankin Mushin dake jihar Legas a ranar Juma'a. Shugaban SEMA na jihar Legas yace ana aikin Ceto.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta ce akalla gonaki 14,496 ne ambaliyar ruwa ta lalata a kananan hukumomi biyar na jihar Kano a sakamakon daminar bana.

A daren jiya Lahadi 18 ga watan Satumba ne labari ya shigo na rugujewar wani bene a Bukuru, kusa da Jos a jihar Filato a Arewa masu tsakiya ta Najeriya....

A kalla gawarwaki guda 15 ne aka ciro daga Rafin Ngadabul da ya yi ambaliya a Maiduguri, Jihar Borno, The Punch ta rahoto. Shugaban hukumar bada agajin gaggawa.

Wani bene mai hawa biyu da ake tsaka da gininsa ya rikito a yankin Kubwa dake Abuja, lamarin da ya kawo dannewar ma'aikata a cikin ginin. An fara kwashe jama'a.

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta bayyana hakan, inda tace tankin ya danne mutanen biyu ne Ladi Lak da ke Bariga jihar Legas a daren Lahadi.

Wani abin bakin ciki ya faru a kauyen Tarai na karamar hukumar Kibiya a Kano bayan rushewar wani gini da ya yi sanadin rasuwar yara uku yan gida daya. Mahaifin

Bayanai daga binciken ambaliyar ruwa na shekarar 2022 sun nuna cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohi 32 na kasar nan har da babban birnin tarayya na Abuja.
Hukumar NEMA
Samu kari