Hukumar NEMA
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a Ikorodu, Legas, inda ya hallaka mutum uku. LASEMA ta ceto mutum tara, ta kuma fara rushe ginin gaba ɗaya don kare lafiyar jama'a.
Fashewar bam a barikin sojoji na Mogadishu ta kashe ɗan kunar bakin wake, mutum ɗaya ya jikkata. NEMA, 'yan sanda da sojoji sun dauki matakin gaggawa.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a kasuwar Karar Yan Katako da ke Sokoto. Ta ce shaguna da dama sun lalace.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon iftila'in fashewar tankar mai ya karu a jihar Neja. Mutane kusan 100 sun rasu yayin da wasu da dama suka jikkata.
A Najeriya akwai tarihin rasa rayukan mutane sakamakon turmutsutsin da ke aukuwa a wuraren tarurruka. Lamarin dai ya fi faruwa a wurin rabon abinci.
An samu aukuwar wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Sokoto. Jirgin ruwan ya kife ne dauke da fasinjoji. Masu iyo sun samu nasarar ceto wasu daga cikin mutanen.
An samu asarar rayuka sakamakon wani hatsarin jirgumin ruwa da ya auku a jihar Benue. Jirgin ne dai ya gamu da hatsarin ne bayan an cika masa kaya.
Waɗanda ambaliyar Borno ta rutsa da su za su ƙara samun samun sauki. Kwamitin shugaban kasa da Ɗangote sun tattaro kayan tallafi. Adadin kayan abinci ya kai N1bn.
Hukumar NEMA
Samu kari