Hukumar NEMA
Mutane 12 daga gida daya sun mutu a ambaliya a Mokwa, Neja yayin da ake fargabar mutum 60 sun rasa rayuka, ciki har da almajirai 50 da ba a gano ba.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta nuna damuwa kan ambaliyar ruwa da aka samu a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. Mutane da dama sun rasu sakamakon ambaliyar
Za a ji cewa Mummunar ambaliya ta halaka akalla mutane 50 a Mokwa, Neja, ta yanke babbar hanya, yayin da ake laluben gawarwaki, har da kananan yara.
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a Ikorodu, Legas, inda ya hallaka mutum uku. LASEMA ta ceto mutum tara, ta kuma fara rushe ginin gaba ɗaya don kare lafiyar jama'a.
Fashewar bam a barikin sojoji na Mogadishu ta kashe ɗan kunar bakin wake, mutum ɗaya ya jikkata. NEMA, 'yan sanda da sojoji sun dauki matakin gaggawa.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a kasuwar Karar Yan Katako da ke Sokoto. Ta ce shaguna da dama sun lalace.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon iftila'in fashewar tankar mai ya karu a jihar Neja. Mutane kusan 100 sun rasu yayin da wasu da dama suka jikkata.
A Najeriya akwai tarihin rasa rayukan mutane sakamakon turmutsutsin da ke aukuwa a wuraren tarurruka. Lamarin dai ya fi faruwa a wurin rabon abinci.
Hukumar NEMA
Samu kari