Nasir Ahmad El-Rufai
Yayin da ake takun-saka tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani, Hon. Bello El-Rufai ya yi magana kan lamarin inda ya ce bai jin dadin abin da ke faruwa a tsakaninsu.
Wata kungiyar kare dimukradiyya ta bukaci Malam Nuhu Ribadu da ya dakatar da Nasir El-Rufai' kan wasu kalamai da take ganin suna da hadarin tayar da fitina a Kaduna.
Kungiyar NCA ta bukaci hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i cikin sa'o'i 72. NCA ta ce za ta yi zanga zanga a fadin Arewa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ya yi zargin gwamnati mai ci a jiharsa da siyasantar da binciken rashawa da ake yi wa wasu daga cikin jami'an gwamnatinsa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Ya ce Tinubu bai damu da kalamansa ba.
Tsofaffin jami'an gwamnatin jihar Kaduna sun zargi gwamna mai ci, Uba Sani da kokarin bata wanda ya gada a idon Najeriya ta hanyar manna masa rashawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce maganar Hajiya Na'atu ta yi a kan Bola Tinubu game da rashawa gaskiya ne. Ya fito da hujjoji kan zargin Tinubu.
Bayan nuna yatsa da Nasir El-Rufa'i ya yi wa gwamnan Kaduna, Uba Sani, Isa Ashiru Kudan ya zargi Uba Sani da nuna wariya. Siyasar Kadina ta dauki dumi.
Rikicin siyasa da ya ratsa tsakanin tsohon gwamna, Nasir El Rufa'i, da gwamna mai ci, Uba Sani ya fara jawo ra'ayin masu amfani da shafin sada zumunta.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari