Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ziyarci tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke Daura a jihar Katsina.
Wasu masu zanga-zanga sun dira gidan gwamnatin jihar Kaduna. Sun bukaci gwamnan jihar, Uba Sani, ya cafke magabacinsa Malam Nasir Ahmad El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa ko kadan bai damu ba kan binciken da majalisar dokokin jihar ke yi masa.
Tsohon shugaban APC ya yi hasashen Bola Tinubu da Gwamna za su rasa tazarce a 2027. Salihu Lukman ya ce fadar shugaban kasa tana da hannu a binciken Nasir El-Rufai.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana cewa da Uba Sani ya ke ba tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai kan gwagwarmayar "June 12" a Najeriya.
Kotun masana'antu ta rusa dakatarwar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ga basarake lokacin mulkinsa a karamar hukumar Lere a jihar Kaduna.
Yayin da ake ci gaba da tuhumar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Hukumar EFCC ta zabi wasu daga cikin jami'anta domin bincikensa kan badakalar N423bn.
Yayin da ake zargin Nasiru El-Rufai kan badakala a gwamnatinsa, jami'yyar PDP a jihar Kaduna ta shawarci Gwamna Uba Sani game da gayyatar EFCC da ICPC kan lamarin.
Ana ganin cewa Gwamnatin Uba Sani ta taso Nasir El-Rufai a gaba duk da alakar da ke tsakanin mutane. Shehu Usman Adamu bai ganin rigima ake yi a Kaduna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari