Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da Manjo Hamza Al-Mustapha da shugaban jam'iyyar SDP da wani jigon PDP sun yi wata ganawa a birnin Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El Rufa'i ya bayyana rashin jin dadin labarin cewa ya fice daga jam'iyyar APC, zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Nasir El-Rufai ya ziyarci Bashir Saidu a gidan gyaran hali na Kaduna, amma tsohon gwamnan ya ki cewa komai game da zargin da ake yiwa Bashir na almundahana.
Wani tsohon jami'in gwamnatin jihar Kaduna a lokacin Malam Nasir El-Rufai ya shiga hannun jami'an tsaro. Bayan an cafke shi an tura shi gidan kaso.
Rikicin siyasa ya kara kaurewa tsakanin Shehu Sani, Nasir El Rufa'i da Reno Omkri kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki. Yan siyasar sun harbin juna da kalamai.
Reno Omokri, tsohon hadimin shugaban kasa Goodluck Jonathan ya soki kalaman tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i bisa zargin gwamnatin Tinubu da kabilanci.
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
Dan majalisar Kaduna ya ce kudin jama'a na zurarewa ta ko'ina, ta hanyar kasadin kudin shekara-shekara. Ya ce bai dace a rika barnar kudin 'yan Najeriya ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sauya matakin da gwamnatin Nasir El-Rufai ta dauka na kwace filayen iyalan Sani Abacha guda biyu da ke cikin birnin Kaduna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari