Musulmai
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.
Shugaban Amurka ya samu tirjiya kan kokarin mamaye Gaza da fitar da Falasdinawa daga kasarsu ta asali. Kasashen sun ce Trump bai isa ya kori Falasdinu ba.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin gwamma Abba Kabir Yusuf ya bayyana 9shirinta na ganin ta gyara tsarin neman ilimin litafin Allah mai tsarki watau Alqur'ani
Sallar jana'iza ta Musulmi da aka ga Sanata Otunba Gbenga Daniel ya yi ta haifar da cece kuce a jihar Ogun, wani makusancin tsohon gwamnan ya yi bayani.
Babban lauya dake rajin kare hakkin dan Adam, Barista Bulama Bukarti ya bayyana cewa akwai bukatar malamai su fito da bayanin wanda ya kawo 'Qur'an convention.'
MURIC ta bukaci jami’an tsaro su dauki mataki kan barazanar da ake yi wa Musulmin Kudu maso Yamma da shugabanninsu kan batun kafa shari’ar Musulunci a yankin.
Addinin Musulunci ya samu karuwa bayan mata mai suna Fatima ta Musulunta a Kaduna, ta karbi kalmar shahada a hannun Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi tsokaci kan ce-ce-ku-ce da ake yi game kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma, yana cewa jahilci ne ke haddasawa.
Tun bayan bullar labarin cewa wasu daga cikin Malaman addinin Musulunci a Najeriya za su yi babban karatun Al-Kur'ani, an fara samun rabuwar kai tsakanin malaman.
Musulmai
Samu kari