Malaman Makaranta
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ba mutane da dama mamaki a wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa, ya shiga aji ya koyar da ɗalibai a wata makaranta a jihar Ondo.
Sakataren kungiyar Izala na kasa, Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe ya yi jimamin rasuwar malaminsa, Malam brahim Bawa Gwani da ya rasu yana da shekara 70.
Malaman firamaren birnin tarayya Abuja sun shiga yajin aiki karo na hudu, saboda gaza biyansu sabon albashi na N70,000. Lamarin ya hana dalibai zana jarabawa.
Adamu Ibrahim Malumfashi wanda Farfesa ne a ilmin Hausa ya yabawa gwamnonin jihohin Arewa. Wadannan gwamnoni sun sa an rufe makarantu domin a ji dadin azumi.
An yi martani ga gwamnatin tarayya kan neman bude makarantu a wasu jihohin Arewa a watan Ramadan. Dr Aliyu Tilde ya ce ba za a yarda da dakatar da hutun ba.
Gwamnatin tarayya ta shiga batun ba dalibai hutu a watan Ramadan. Ministar ilimi ta bayyana cewa lamarin zai kawo tsaiko ga dalibai idan suka shafe wata a gida.
Idan ana zancen manyan makarantu na jami'a a duniya, ba a maganar na Najeriya. Akwai jami'o'i a Afrika da suke abin yabo da ya kamata a yi koyi da su a nan.
Gwamnatin jihar Kebbi na daukar malaman makaranta 2,000 domin inganta ilimi. Za a tura malaman makarantun gwamnati domin koyar da dalibai a sassan jihar.
Malaman Makaranta
Samu kari