Malaman Makaranta
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Gwamna Dauda Lawal ya amince da ɗaukar malamai 2,000 a Zamfara don inganta ilimi, tare da gina makarantu da samar da kayan aiki ga ɗalibai da malamai.
Hukumar kula da ƙananan yara ta UNICEF ta fitar da wani rahoto inda ta gano Kanuri, Fulani, da Hausa sun fi fama da yaran da ba su zuwa makaranta a Najeriya a 2024.
Abubakar Abdussalam Babangwale ya yi lacca a kan sababbin kudirorin gyaran haraji, ya fadi abin da ya kamata shugabanni da talakawan Arewa su yi kan batun.
Malamai da ma'aikata karkashin JAC sun shiga yajin aiki a Bauchi, inda suka bukaci a aiwatar da tsarin albashi na CONPCASS da CONTEDISS. An rufe manyan makarantu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dawo da darasin tarihi a matsayin wajibi bayan soke shi a lokacin Obasanjo a 2007. Buhari ya yi niyyar dawo da darasin a lokacinsa.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Gwamna Bala Abdulqadir Muhammad ya shirya gagarumar liyafa ga abokansa na firamare shekaru 53 da gama makaranta. Sun kammala firamare a shekarar 1971.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya gargadi masu neman raba kan ‘yan Najeriya da Nijar. Shehin ya na cikin manyan malaman addinin musulunci da ake tunkaho da su.
Malaman Makaranta
Samu kari