Malaman Makaranta
Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta kama wani dan firamare mai shekaru 13 da ya ce makaranta da bindiga yana barazanar harbin dalibai. An kama mahaifinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya sanar da shirye-shirye na yin ritaya a matsayin malami a cikin Onitsha, da nufin zama abin koyi da inganta darajar ilimi.
Rundunar 'yan sandan Kano ta yi nasarar kama daliba da saurayinta da su ka shiga har cikin makarantar fasaha ta Kano tare da kaiwa wani malami hari.
Gwamnan jihar Bauchi ya aminci da daukar malaman makarantar sakandare 3,000 domin bunkasa ilimi da rashin aikin yi. Za a ba dalibai mata 9,000 tallafi a shirin AGILE
Gwamna Dauda Lawal ya amince da ɗaukar malamai 2,000 a Zamfara don inganta ilimi, tare da gina makarantu da samar da kayan aiki ga ɗalibai da malamai.
Hukumar kula da ƙananan yara ta UNICEF ta fitar da wani rahoto inda ta gano Kanuri, Fulani, da Hausa sun fi fama da yaran da ba su zuwa makaranta a Najeriya a 2024.
Malaman Makaranta
Samu kari