Maiduguri
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin kammala gina makarantun koyon addini da Larabci guda 27 a fadin jihar kafin saukar Gwamna Zulum. Akwai makarantu 8 a jihar.
Shugaba Bola Tinubu ya ja kunnen dakarun soji da su gujewa kai hare-hare kan fararen hula, inda ya sha alwashin yin bincike kan harin Kaduna don hukunta masu laifin.
Gobara a sanyin safiyar ranar Laraba ta yi sanadin mutuwar 'yan gudun hijira biyu tare da kona sama da gidaje 1,000, hukumar SEMA ta bayyana hakan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada matashi mai jini a jiki, Muhammad Isa Abba a matsayin hadiminsa bangaren mutane ma su bukata ta musamman a kasar.
Hukumar 'yan sanda a jihar Borno, sun karyata jita-jitar da ake yada wa a Maiduguri na cewar ana sace wa maza mazakuta da zaran sun yi musabaha da bakon fuska.
Akalla manoma tara ne rahotanni suka bayyana sun rasa rayukansu a wani harin boko Haram a Borno. Shekaru kenan garin Zabarmari ke fuskantar hare-haren Boko Haram.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Cincirindon matasa da suka taru a gefen titi ne suka cinnawa hoton mawaƙi Davido wuta a Maiduguri. Matasan sun nemi mawaƙin ya fito ta kafafen sadarwa ya ba.
Maiduguri
Samu kari