![Sojoji sun samu gagarumar nasara a kan Boko Haram bayan gwabza kazamin fada](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91eeef5ac6f25d28.jpeg?v=1)
Maiduguri
![Sojoji sun samu gagarumar nasara a kan Boko Haram bayan gwabza kazamin fada](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91eeef5ac6f25d28.jpeg?v=1)
![Majalisa za ta binciki tashin bam a Borno, ta dora laifin kan jama'ar yankin](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e8683c9c8068952e.jpeg?v=1)
![An shiga jimamin mutuwar wata Farfesa cikin wani yanayi maras dadi a gidanta a Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/360x203/833c3226f9b2f38c.jpeg?v=1)
![Mahaifiyar tsohon gwamnan Borno ta rigamu gidan gaskiya, Shehu Sani ya yi ta'aziyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4cb989d4473b9834.jpeg?v=1)
![An samu karin mutanen da suka mutu a harin bam da aka kai jihar Borno](https://cdn.legit.ng/images/360x203/404b0083988cfc9f.jpeg?v=1)
![Boko Haram sun sace babban alkali da iyalansa, sun shiga dasu dajin Sambisa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9a468fb0cff51b55.jpeg?v=1)
![Har yanzu Boko Haram na rike da garuruwa, Shehun Borno ya faɗi hanya 1 da za a kwato su](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1f3707f5baa335ce.jpeg?v=1)
Shehun Borno (Dr) Abubakar Umar-Ibn Garbai Al-Amin El-Kanemi ya bukaci jami'an tsaro su kara kokari wajen yaki da Boko Haram domin kwato wuraren da suke rike dasu.
![Kamfanin TCN ya bayyana yadda bata gari suka jawo katsewar lantarki a Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a468fb0cff51b55.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wuta na kasa (TCN) ya sanar da lalacewar wutar lantarki a jihar Borno biyo bayan kai hari da wasu bata gari suka yi kan turakan wuta da ke jihar.
![Takin zamani: Gwamnatin Zulum ta dauki matakin saukaka noma a jihar Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/51adb1053233627c.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Borno ta samar da taki tirela 100 ga manona a jihar, za a sayar da takin ne kan saukin kashi 50%. Umar Usman Kadafur ne ya kaddamar da shirin.
![InnalilLahi: Duniyar Musulunci ta yi rashi bayan rasuwar babban limamin Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dda87a19ceec4699.jpeg?v=1)
Tsohon babban limamin jihar Borno, Imam Asil ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar jinya da yammacin yau Juma'a 7 ga watan Yuni a birnin Maiduguri.
![ISWAP ta ba mazauna garin Kukawa zabin barin gidajensu ko a kashe su](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a928e68441735e4f.jpeg?v=1)
Wasu 'yan ta'addan ISWAP sun bawa jama'ar garuruwan dake karamar hukumar Kukawa a jihar Borno zabin ko dai su bar gidajensu ko a kashe saboda zargin cin amana
![Zulum ya bayyana burinsa a rayuwa kafin Allah ya nufa zai zama gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/123aea07c5b7c0e7.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa babban burinsa a rayuwa shi ne zama shugaban jami'a ba kasancewa gwamnan jihar Borno ba.
![NSCDC ta damke mai safarar mutane a Kano, wasu sun tsere](https://cdn.legit.ng/images/190x107/13def451786f9170.jpeg?v=1)
Hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) ta samu nasarar damke wani mai safarar mutane, a kokarin fitar da su wajen kasar nan, inda yanzu haka ake zurfafa bincike.
![InnalilLahi: Fitaccen Farfesa ya riga mu gidan gaskiya a Jami'ar Maiduguri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fce427261a4c313f.jpeg?v=1)
An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malami a Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno, Farfesa Mustapha Kokari a jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan fama da jinya.
![Boko Haram: Kungiyar tarayyar turai, EU za ta tallafawa Arewa maso gabas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c0b477bd442ecbbc.jpeg?v=1)
Kungiyar tarayyar kashen turai (EU) za ta bada gudumawa wajen yaki da ta'addanci da farfado daa yankin Arewa maso gabas. Rundunar sojin Najeriya ne ta bayyana haka.
Maiduguri
Samu kari