
Maiduguri







A Wani Salo na Jin Kai Gwamnan Jihar Borno Baba Gana Ummara Zulum yace Za'a Soma Sake Gina Ƙonanniyar Kasuwar Maiduguri Ta Monday Market A Satin Nan - Zulum

Yanzu-Yanzu: Fusatattun Matasa Sun Ƙaddamarwa Yar Jarida Tsaka da Ɗaukan Rahoton Gobarar Kasuwa a Borno, Inda suka ji mata Ciwo, Tana nan Tana amsar Magani

Gwamna Zulum ya bayyana cewa, zai ba da tallafin makudan kudade ga wadanda gobara ta shafa a cikin Maiduguri. Ya bayyana adadin kudin da zai bayar masu yawa.

Jami'o'in gwamnati sun fara nemawa kansu mafita bayan shan kashin kungiyar malaman jami'o'i ASUU hannun ma'aikatar kwadago a shekarar 2022 bayan yajin aikin.

Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.

UN tai magana kan rahotan Reuters da ya dau hanakali wanda a cikin sa ke zargin sojin Nigeria da aikata laifin tilasata yin fyade ga wasu 'yan mata a barno
Maiduguri
Samu kari