Maiduguri
Dakarun Najeriya sun kama wasu mutane da ake zargin suna taimakon kungiyar Boko Haram da kayan abinci da makaman da suke yaki da su a Arewa maso Gabas.
Rahotanni da suka fito daga jihar Borno sun nuna cewa soja daya ya rasu bayan wani farmaki da 'yan ISWAP suka kai sansanonin soji da asibitin jami'an tsaro.
Tawagar Gwamna Babagana Umara Zulum ta gana da mutanen garin Lassa da 'yan ta'addan ISWAP suka sace dalibai maza da mata suna jarabawar WAEC a Borno.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa ya ga ‘ya’yansa sau uku kacal cikin kwanaki 55 bayan hawansa mulki saboda matsalar tsaro da ta addabi Borno.
Jami'an hukumar DSS da wasu masu tsaron dazuka a jihar Borno sun kama wasu mutane da ake zargi sun tattara magunguna za su kai wa Boko Haram a daji.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da aikin sake gina babbar hanyar Gombe zuwa Biu da Maiduguri, bayan shekaru masu yawa na alkawura da kwangilolin da ba su kammala ba.
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
Maiduguri
Samu kari