Maiduguri
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun kubuta daga harin kwanton bauna da wasu yan ta'adda suka shirya masu a yayin da ke suke aiki a jihar Borno.
Sanatan Borno ta Tsakiya, Sanata Kaka Shehu Lawan, ya rabawa shugabannin APC na mazabarsa N135.65m domin tallafa musu bikin Babbar Sallah mai zuwa.
Gwanma Babagana Umara Zulum ya sanar da cewa ba zai nemi takarar Sanata ba a zaben 2027 mai zuwa. Ya bayyana cewa an matsa masa lamba amma ya ki amincewa.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi nasiha wajen daurin auren 'ya'yan gwamna Zulum. Gwamnonin Sokoto, Zamfara, Kebbi da Yusuf Buhari sun halarci daurin auren a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa wani yaro mai shekaru 15, Tijjani ya amsa cewa da shi aka kai mummunan harin da ya kashe Birgediya Janar a jihar Borno
Maiduguri
Samu kari