Auren jinsi
A labarn nan, za a ji cewa kasar Burkina Faso da ke a karkashin mulkin soja ta haramta duk wata alakar soyayya ko aure a tsakanin jinsi daya, ta fitar da hukunci.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
A labarin nan, za ku ji cewa wata matashiya a Kano, Zainab Ishaq Muhammad ta bayyana yadda ta samu mutumin kirki, kuma mijin aure a shafin Facebook.
Wata Kungiya ta yi Allah wadai da kisan limamin masallaci a Afirka ta Kudu, Muhsin Hendricks tana kira ga hukumomi su bincika ko an kashe shi ne saboda akidarsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da sashi na 26 na sabuwar dokar da ta haramta auren jinsi da lamarin yan daudu tsakanin sojojin Najeriya.
Hamisu Haruna ya auri ‘yar shekara 14 amma tun kafin ya shiga daki ta kusa kashe shi. Ango mijin amarya ya ce yaudarar budurwar aka yi, tsohon saurayi ya ba ta guba.
‘Dan Ministan kasafin kudin Najeriya ya auri sahibarsa, Amina Tatari Ali a Kaduna. An daura auren Ibrahim A. Bagudu da Amina ne a masallacin nan na Sultan Bello.
Gwamnatin tarayya ta bayyana bacin ranta karara a kan yadda wata kungiya ta Creative Africa Initiative ke fafutukar tabbatar da auren jinsi a kasar.
Farfesa Salisu Shehu da Farfesa M.B Uthman sun yi bayanin makircin da ake bi wajen yada akidan LGBTQ. An yi kira ga masana su rika rubuce rubuce domin tarbiyyar yara
Auren jinsi
Samu kari