Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Sokoto. Sojojin sun ragargaji 'yan bindigan wadanda suke dauke da makamai.
Sojojin Najeriya sun kama yaran ƙasurgumin ɗan bindiga Veior John Gata bayan musayar wuta a jihar Taraba. Sojoji sun kwato makamai da babura da dama.
Rundunar sojin Najeriya ta fara aiki mai muhimmanci don dakile barazanar da sabuwar ƙungiyar ta’addanci, Lukarawa, ke haifarwa, tana ƙoƙarin tabbatar da tsaro.
Wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda ta bayyana a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. 'Yan kungiyar Lakurawa na ayyukansu a jihohin Sokoto da Kebbi.
An fara shirye-shiryen gudanar da jana'izar tsohon shugaban hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Taoreed Abiodun Lagbaja. Za a binne marigayin a Abuja.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tura tawaga wajen hafsun tsaron Najeriya domin hada kai wajen yaki da Lakurawa. Hafsun tsaro ya tabbatar da cewa za su yaki Lakurawa.
An samu matsala a Sakkwato bayan yan ta'addan Lakurawa sun gano lagon daukar wasu daga cikin matasan jihar a matsayin sababbin yan ta'adda domin karfafa ayyukansu.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya (NAF), sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihohin Zamfara da Kebbi. Sojojin sun lalata ma'ajiyar makamai.
Mukaddashin hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya isa jihar Sokoto biyo bayan bullar 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari