Labarin Sojojin Najeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shirya harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Harin ya jawo an hallaka masu samar da tsaro da fararen hula.
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Wasu 'yan ta'adda na kungiyar ta'addanci ta ISWAP sun yi aika-aika bayan sun wani hari a Borno. Magakan kungiyar sun hallaka wani shugaban kungiyar mafarauta.
Sojojin saman Najeriya sun yi nasarar dakile harin ‘yan ta’adda a garin Rann da ke Borno, tare da hallaka sama da 30 a wani samame na daban da aka kai a Zamfara.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan dakarun sojoji a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka soja tare da raunata wasu jami'ai.
Sojojin Najeriya sun tarwatsa bikin 'yan bindiga da ruwan bama bamai yayin da suke tsaka da bikin aure a dajin Zamfara. An kashe 'yan ta'adda da dama a farmakin.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Zamfara sun shiga tashin hankali bayan wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da basarake jim kaɗan bayan korarsu daga yankin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani mummunan harin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma kwato makamai daga hannun tsagerun.
Dakarun sojin Najeriya sun kama wani matashi a jihar Borno dauke da man fetur, sirinji, wasu kayayyakin tsari da ake zargi zai mika su ga Boko Haram ne.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari