Labaran Duniya
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya samu raunuka a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai. Majiyoyi sun yi magana kan lafiyarsa.
Manyan wakilan gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun isa kasar Pakistan don tattaunawa da Amurka kan yakin da aka tsagaita wuta kansa a Gabas ta Tsakiya.
Ismail Omar Guelleh da ya shafe shekaru yana mulki tun 1999 ya lashe zabe karo na 6 a jere. hukumar zabe ta kasar ta ce Ismail Guelleh ya samu mafi yawan kuri'u.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya gindaya sharuddan fara tattaunawa da Amurka. Ya ce dole sai an cika su kafin a fara tattaunawa.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa kasarsa ba za ta zuba ido tana kallon Spain tana sukar manufofinta ba, za ta maida martani.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya fitar da sako ga mutanen kasar yayin da aka cika kwana 40 da kisan mahaifinsa, Ali Khamenei.
Tsohuwar jakadiyar Pakistan, Maleeha Lodhi ta yabawa matakin gwamnatin Donald Trump na sanya mataimakin shugaban kasa a tawagar tattaunawa da Iran.
Labaran Duniya
Samu kari