![Ana fargabar tarzoma, gwamnan PDP ya fitar da sanarwa gabanin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b89ad6a3b7ad54bb.jpeg?v=1)
Kiwon Lafiya
![Ana fargabar tarzoma, gwamnan PDP ya fitar da sanarwa gabanin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b89ad6a3b7ad54bb.jpeg?v=1)
![An shiga fargaba a Kano, cuta na neman hallaka ƙananan yara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
!["Muhimman cigaba 3 da za a gani bayan samun 'yanci" Inji Tsohon shugaban karamar hukuma](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ca8ad0e84f23050f.jpeg?v=1)
![Sanatan APC na shirin kawo babban asibiti Kano, an bayyana yankin da za a gina shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2dd44d05ad2c5204.jpeg?v=1)
![Kanjamau: Ma'aikatar lafiya ta gano dalilin yawaitar mutuwar jarirai a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e744609bcc83ab11.jpeg?v=1)
![Kano: Sadakar N100,000 ya saka magidanci sake matarsa a gadon asibiti](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![An kama rubabbun kaji da lalatatun magunguna ana shirin shigowa da su Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/25ca19617b5e32a3.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kama magunguna da naman kaji na makudan kudi ana shirin shigowa da su Najeriya a jihar Legas. Babatunde Olomu ne ya bayyana haka.
![Kamfanin BUA zai gina katafaren asibitin zamani kyauta a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/451120bc640684ac.jpeg?v=1)
Mai kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Rabi'u ya kaddamar da gina katafaren asibitin zamani kyauta ga hukumar kwastam a jihar Bauchi. An fara aiki a jiya Litinin.
![Kotu ta sanya ranar hukunci kan bukatar Emefiele na fita waje domin duba lafiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e05dd2d9a47c9d9.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar 17 Yuli, 2024 domin yanke hukunci ka bukatar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefiele.
![NAFDAC ta tattaro jabun magunguna a yankin Arewa, an bankawa kayan miliyoyi wuta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dd585399d4ea61a5.jpeg?v=1)
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta tattaro jabun kayayyaki daga Arewa maso Yamma na kasar nan da suka tasamma miliyoyin Naira.
![Annobar kwalara ta yaɗu a jihar Kano? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Jami'in yada labaran ma'aikatar lafiya a Kano, Abdullahi Ibarahim ya musanta bullar annobar kwalara jihar. Hukumar NCDC ce ta ce kwalara ta kama mutum 13 a Kano.
![Gwamnatin Kano ta ware miliyoyi kan kiwon lafiya, ta yi albishir ga masu cutar sikila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf za ta yi ayyuka na musamman domin inganta kiwon lafiya ciki har da samar da cibiyar kula da masu ciwon sikila.
![Gwamnatin Kano ta ware N1bn domin muhimman ayyuka a bangaren lafiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e15ab665eebddecb.jpeg?v=1)
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da N1bn domin gudanar da wasu manyan-manyan ayyuka da za su taimaka wajen ci gaban harkar lafiya a jihar.
![Gwamnati ta dauki matakin inganta lafiyar almajirai, za su shiga inshora a Gombe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e36c2eb2c2bc8830.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
![Kwalara na kisa a awanni, gwamnatin Kano ta yi gargadin amfani da ruwan sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/568fd8bfa58db092.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi mazauna jihar su yi ta'ammali da ruwan sama bayan an tsaftace shi saboda gudun bullar annobar amai da gudawa a Kano.
Kiwon Lafiya
Samu kari