Kiwon Lafiya
Hukumar NCDC da ke yaki da yaduwar cututtuka ta jero Kano, Borno, Taraba, Adamawa, Abuja, Rivers, Legas Cross River, Akwa Ibom cikin jihohin da Ebola za ta iya shiga
Cutar kwalara ta bulla a Borno inda aka samu mutum 2,715 da ake zargin sun kamu yayin da mutum 27 suka rasu cikin kwanaki 24 na watan Mayun wannan shekara.
Gwamnatin Anambra ta fara yi wa mutane allurar rigakafin HIV ta watanni shida domin rage yaduwar cutar, yayin da sama da mutum 56,000 ke dauke da HIV a jihar.
Amurka ta kwaso mutanenta 17 daga jirgin MV Hondius ranar 10 ga Mayu, 2026, inda aka samu mutum daya da kwayar cutar Hantavirus wadda ke da hadarin kisa sosai.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Rahotanni sun nuna cewa matar ta haifi jarirai yan biyu duk maza a taron wanda ya samu halartar Gwamna Nasir Idris da mai dakinsa, Zainab a Birnin Kebbi.
Sakataren LSPHCB ya tabbatar da cewa matakan kariya daga COVID-19 na nan daram a Legas, yayin da ake jiran sabbin alluran rigakafi daga Gwamnatin Tarayya.
Gwamnatin Jihar Cross River ta killace mutane 10 da suka yi mu'amala da wani ɗan China mai ɗauke da COVID-19, domin dakile yaɗuwar cutar mai kisa.
Gwamnatin Cross River ta tabbatar da bullar cutar COVID-19, inda wani dan kasar China mai shekaru 53 ya kamu, bayan dawowa Najeriya daga kasarsa.
Kiwon Lafiya
Samu kari