Kiwon Lafiya
Rahotanni sun nuna cewa matar ta haifi jarirai yan biyu duk maza a taron wanda ya samu halartar Gwamna Nasir Idris da mai dakinsa, Zainab a Birnin Kebbi.
Sakataren LSPHCB ya tabbatar da cewa matakan kariya daga COVID-19 na nan daram a Legas, yayin da ake jiran sabbin alluran rigakafi daga Gwamnatin Tarayya.
Gwamnatin Jihar Cross River ta killace mutane 10 da suka yi mu'amala da wani ɗan China mai ɗauke da COVID-19, domin dakile yaɗuwar cutar mai kisa.
Gwamnatin Cross River ta tabbatar da bullar cutar COVID-19, inda wani dan kasar China mai shekaru 53 ya kamu, bayan dawowa Najeriya daga kasarsa.
Hukumar NCDC ta gargaɗi jihohi 10 kan haɗarin barkewar kwalara da sauran cututtuka sakamakon ambaliyar ruwa da ake hasashen za ta afkuwa a daminar bana.
A labarin nan, za a ji gwamna Bala Mohammed na Bauchi ya gwangwaje sarakunan gargajiya da motocin alafarma da yawansu ya kai 156 duk da talauci a jihar.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Rikicin Gabas ta Tsakiya na kara tasiri a Najeriya; farashin magunguna ya tashi da 28%, yana janyo yiwuwar karancin magunguna da tashin farashinsu
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Kiwon Lafiya
Samu kari