Kiwon Lafiya
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sakin N10bn domin karfafa shirin dakile yiwuwar barkewar cutar Ebola a Najeriya bayan bullar sabbin cututtuka a Afrika.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin Kannywood Abba Care domin taimaka wa yan masana'antar shirya fina-finan Hausa wajen kula da lafiyarsu.
Gwamnatin jihar Borno na ci gaba da daukar matakan dakile yaduwar cutar kwalara a kananan hukumomi daban-daban, fiye da mutum 30 sun kwanta dama.
Fadar White House ta fitar da rahoto game da lafiyar shugaba Dona;d Trump bayan duba shi a asibiti. An bukaci Trump ya rage kiba kuma ya riga motsa jiki.
Hukumar NCDC da ke yaki da yaduwar cututtuka ta jero Kano, Borno, Taraba, Adamawa, Abuja, Rivers, Legas Cross River, Akwa Ibom cikin jihohin da Ebola za ta iya shiga
Cutar kwalara ta bulla a Borno inda aka samu mutum 2,715 da ake zargin sun kamu yayin da mutum 27 suka rasu cikin kwanaki 24 na watan Mayun wannan shekara.
Gwamnatin Anambra ta fara yi wa mutane allurar rigakafin HIV ta watanni shida domin rage yaduwar cutar, yayin da sama da mutum 56,000 ke dauke da HIV a jihar.
Kiwon Lafiya
Samu kari