Kiwon Lafiya
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji irin martanin da likitan tsohon gwamnan Kaduna, Dr. Bello Abubakar ya yi kan zargin ICPC na cewa ya samar da rahoton bogi kan El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta yi zargin cewa likitan tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya saba dokar aiki.
Rundunar 'yan sandan Bauchi ta kama wata mata da ake zargi da jefa kishiyarta mai juna biyu ruwan zafi, lamarin da ya yi sanadin rasuwar jaririn da ta haifa.
ICPC ta shigar da shari'a a gaban Kotu a ranar Juma'a a kan likitan tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar. ana zarginsa da kawo takardun bogi.
Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na ci gaba da amfana da tallafin Amurka a bangarori daban daban da suka hada da makamashi da gina ababen more rayuwa.
Likitoci sun danganta karuwar sababbin masu kamuwa da HIV a Najeriya da talauci, raguwar tallafin ƙasashen waje da kuma raguwar wayar da kan jama'a.
Iyalan wata matar aure da ake zargin an sace wa koda daya yayin tiyatar haihuwa a asibitin kwararru na jihar Gombe sun bukaci a bi masu kadunsu kan lamarin.
Wata ƙungiyar fararen hula ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a fannin lafiya tare da sauke Ministan Lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate.
Kiwon Lafiya
Samu kari