Kiwon Lafiya
Wata karamar yarinya ta mutu yayin da aka kwantar da mutum hudu a asibitin koyarwa na LAUTECH, bayan cin tuwon alabo a yankin Temidire Atoyebi da ke Oyo.
Sabon rahoto ya tabbatar da cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fi kowa kokari a cikin jerin Ministoci 12 na gwamnatin Tinubu da aka fitar a jiya.
Majalisar Dokokin jihar Kano za ta dauki mataki tare da dabbaka dokar tilasta masu niyyar aure gwajin cututtuka da dama kafin daura aure a jihar baki daya.
Asibitin sojojin Najeriya da ke Kaduna (NARHK) ya tabbatar da mutuwar ma’aikatan lafiya uku da mara lafiya a cikin kwanaki biyu bayan barkewar wata bakuwar cuta.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar a gabanta kan wasu nade-nade da ya yi a wasu hukumomin gwamnatin tarayya.
Cibiyar kula da cututtuka ta Jihar Kebbi (EOC), ta sanar da jama’a game da bullar cutar murar tsuntsaye a wasu sassa na jihar kuma har kashe tsuntsaye a Amanawa.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta bayyana irin jarabawar da ta hadu da ita a ‘yan watannin nan inda ta ce ta na daf da makancewa saboda ciwon ido.
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Ma'aikatan jinya na kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa, reshen birnin tarayya Abuja, sun fito zanga-zanga domin nuna adawa da dokar hukumar NMCN.
Kiwon Lafiya
Samu kari