Labaran garkuwa da mutane
A labarin nan, za a ji bayanan sirri sun taimaka wa jami'an da ke jihar Yobe inda suka gano wani wuri da ake hada makamai tare da kwato wasu daga cikin makaman.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar daga cikin masu ibada takwas da aka sace a cocin ECWA da ke Omugo, yankin Oro Ago, a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara.
Kungiyar hadin kan yarbawa ta AYDM ta bayyana cewa gwamnonin Kudu Maso Yamma ne suka jawo tabarbarewar tsaron da ya jwo sace daliban makaranta a Oyo.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya yi zargin cewa gwamnatin Seyi Makinde ce a jihar Oyo ta shirya sace dalibai da malamai don batawa Tinubu suna.
Kungiyar Tak-it-Back ta shirya zanga-zangar adawa da sace dalibai da malamai a jihar Oyo. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati ta gaggauta ceto daliban da aka sace.
Dakarun sojin Najeriya sun dakile shirin garkuwa da mutane a Kogi, sun kashe dan ta’adda tare da kwato makamai da harsasai masu yawa bayan musayar wuta mai tsanani.
Atiku Abubakar ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya sauka daga mulkin Najeriya saboda gaza magance matsalar tsaro da ta addabi kasar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari