Labaran garkuwa da mutane
Wasu ƴan bindiga da ake zargin fulani ne suka raunata mutane da dama yayin da suka kai farmaki kan matafiya a jihar Kogi ranarLahadi da tsakar rana, sun sace kaya.
Gwamnatin jihar Neja ta fara tuntiɓar rundunar sojojin Najeriya domin duba yiwuwar sake buɗe sansanin sojoji a Alawa biyo bayan harin da aka kai kwanan nan.
Yan bindiga sun kai hari yankin Ushafa da ke Bwari a birnin tarayya Abuja inda suka kashe magidanci da sace matar aure da yara. Yan bindigar sun kai harin ne da dare
Rundunar yan sanda a Najeriya ta harbe kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe. dan bindigar ya sace manyan mutane tare da kashe wasu har da dan sanda.
Yan bindiga sun kai hari kan tsohon dan sanda kuma jagoran tsaro a wani kauye inda ya tsallake rijiya ta baya. Sun bude wuta ga motarsa kafin su cinna mata wuta.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta da masaniya game da labarin da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mutane 150 a Gobir.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari