Kasar Saudiya
A yayin da duniya ke jimamin mutuwar shugaban Iran, Ebrahim Raisi, a hannu daya kuma, an kwantar da sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz a asibiti saboda cutar huhu.
An yi bikin nuna ado a kasar Saudiyya, inda aka ga mata da dama sun fito tare da nuna adonsu, ciki har da cinya a bakin ruwa don yin ninkaya a kasar.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ba da tallafin kudi $100 ga maniyyatan jihar 2,682 da za su tashi zuwa Saudiyya domin rage musu dawainiya.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya nada tsohon gwamnan jihar, Sa'idu Dakingari a matsayin Amirul Hajji na wannan shekara domin jigilar mahajjata.
Yayin da aka shafe sama da mako ɗaya Tinubu bai dawo Najeriya ba bayan taron Saundiyya, mun gaɗa muku abubuwan da tafiyar da shugaban ƙasar ya yi ta kunsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya kwashe makonni a can.
Darakta Janar na hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya bayyana cewa hukumar NAHCON ba ta bin alhazan jihar ko sisi.
Sanata Shehu Sani ya yi shaguɓe ga 'yan Najeriya bayan bankin CBN ya kakaba musu sabon haraji yayin da suke damuwa Bola Tinubu bai dawo daga taron Saudiyya ba.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Kasar Saudiya
Samu kari