Kasar Saudiya
Saudiyya ta fara bai wa attajirai baki damar sayen giya a Riyadh bayan haramci na shekaru 73, a matsayin wani ɓangare na shirin 'Vision 2030' don jawo zuba jari.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
Likitocin hukumar jin dadin alhazan Kebbi sun yi wa Gwamna Nasir Idris gwajin lafiyar aikin hajji tare da matansa biyu, sakamako ya nuna ba su da matsala.
Ƙasar Saudiyya ta amince da ɗaukar ’yan Najeriya aiki a hukumance bayan yarjejeniya da aka ƙulla domin tsara daukar ma’aikata da kare hakkokinsu.
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Gwamnatin Saudiyya ta ja kunnen Najeriya kan illar watsi da marayu da yara marasa galisu, ta ce hakan zai iya zama babbar barazana ga tsaron kasa.
Wata gidauniya da ke gudanar da ayyukan jin kai ta gina tare da bude sabon gidan marayu da babban masallaci a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir ya yi murna.
Kasar Saudiyya ta kai jerin hare hare wasu yankuna na kasar Yemen bayan kai farmaki kan wani jirgin ruwa dauke da makamai da ya fito daga kasar UAE.
Kasar Saudiya
Samu kari