Kasar Saudiya
Hukumar alhazai ta kasa (NAHCON ta ce za afara dawo da alhazai daga Saudiyya zuwa Najeriya ranar 13 ga Yuni 2025. Sheikh Abdullahi Saleh ne ya sanar da hakan.
Saleh bin Abdullah Al Humaid ya jagoranci hudubar Arafa a masallacin Namira a kasar Saudiyya. Limamin Arafa ya bayyana hanyar da Musulmi za su samu tsira.
Hukumar kula da alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta tabbatar da rasuwar wani ɗan Najeriya a filin hawa Arafah a kasa mai tsarki, ba a bayyana sunansa ba har yanzu.
Dubban mahajjata sun hau dutsen Arafah a ƙasar Saudiyya yayin aikin hajjin bana 2025 duk da gargaɗin da hukumomi suka yi kan tsakanin zafin rana.
A gobe Alhamis 5 ga watan Yunin 2025 ake shirin gudanar da Arafah a kasar Saudiyya wanda ake bukatar Musulmi su dage da addu'o'i da azumi saboda neman yardar Allah.
A labarin nan, za a ji cewa wani alhajin Kano, Shu'aibu Jibrin, ya riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirin fara gabatar da ibadar aikin hajji gadan gada.
Yayin da wasu mahajjata ke yawan daukar hotuna a kusa da masallacin Annabi, hukumomi a Saudiyya ta hana daukar hoto da rera wakoki ko daga tutoci a wuraren ibada.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar ba zata wajen da ake dafa abincin mahajjatan Kano domin duba ingancin abincin da ake dafa wa 'yan Kano a Saudiyya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar wata mahajjaciya daga jihar Plateau mai suna Hajiya Jamila Muhammad da ta je aikin hajji a Saudiyya a ranar Litinin.
Kasar Saudiya
Samu kari