Kasar Saudiya
Amurka ta amince da yarjejeniyar sayar da makamai na dala biliyan 16.5 ga Hadaddiyar Daular Larabawa, Kuwait da Jordan yayin da rikici da Iran ke kara tsananta.
A labarin nan, za a ji Iran ta yi tir da shirun da Majalisar Dinkin Duniya ta yi , ta zuba ido Isra'ila da Amurka na kashe manyan jami'an kasarta.
Ministan harkokin wajen Saudiyya, Faisal bin Farhan Al Saud ya yi magana kan harin da Iran ta kai Riyadh ana tsaka da taron ministocin kasashen Musulmi da Larabawa.
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar sa cewa ba a ga jinjirin watan Shawwal ba yau Laraba, bisa haka za a cika azumi 30 sannan a yi Karamar Sallah ranar Juma'a.
Kasashen Musulmi za su yi taron gaggawa a kasar Saudiyya bayan yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya ki tsaya a mako na uku. Za su yi taro a birnin Riyadh ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa dubun wani dan leken asiri da keyi wa Isra'ila aiki a Iran ya shiga hannun mahukunta, an aika shi barzahu ana tsaka da yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta fara ɗaukar sababbin matakai na ramuwar gayya bayan Isra'ila ta kashe babba a tsaron kasar, Ali Larjani da ɗansa.
Saudiyya ta kakkabe makami mai linzami da ya nufi sansanin sojin saman Amurka a Al-Kharj, yayin da takaddama tsakanin Amurka da Iran ke ci gaba da ƙaruwa.
Masanin taurari kuma mai sharhi kan duba wata, Adamu Ya'u da aka fi sani da dan America ya ce dole za a cika azumi 30 saboda ba za a ga wata ba a yau Laraba.
Kasar Saudiya
Samu kari