Karatun Ilimi
Gwamma Muhammed Umar Bago ya shawarci gwamnonin Arewa su maida Hausa ya zama yaren da za a rika koyar da ɗalibai a makarantun firamare da sakandire.
Gwamnatin Kano ta bayyana jin dadinta bisa gaskiya, amana da kishin jihar da kwamitin rabon kayan makaranta ga ɗaliban firamare na mayar da rarar kudi da aka samu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ba da shawara ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai girma Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
NYSC ta karyata labarin cewa masu jiran zuwa karbar horo su je ofisoshin hukumar na jihohi. Ta ce duk bayanai za su fito ta shafukan sada zumunta na hukumar.
Gwamnatin Kano ta ce za ta raba kayan makaranta kyauta ga dalibai sama da 796,000 a makarantu 7,092, don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya sauya sunan jami'ar jihar zuwa jami'ar Kashim.Ibrahim, ya kuma ba da umarnin raɗawa tituna sunaye.
'Yan Najeriya sun shiga luguden lebe bayan ganin wata makaranta a Legas ana sayar da fom din firamare a kan kudi N2m. 'Yan kasa sun bayyana bin dake ransu.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana damuwa a kan yadda ilimi ke ci gaba da barbarewa a Najeriya, inda ta nemi gwamnati ta magance matsalar.
Gwamna Bala Abdulqadir Muhammad ya shirya gagarumar liyafa ga abokansa na firamare shekaru 53 da gama makaranta. Sun kammala firamare a shekarar 1971.
Karatun Ilimi
Samu kari