Karatun Ilimi
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce ana ci gaba da daukar matakan da za su tabbatar da ingancin ilimi a jihar, daga cikinsu shi ne kara kudin ciyar da daliban makarantu.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ciri tuta wajen bullo da tsarin ba da ilmi kyauta ga daƙibai mata 'yan asalin jihar. Za su samu karatu tun daga firamare har PhD.
Rundunar 'yan sandan Kano ta yi nasarar kama daliba da saurayinta da su ka shiga har cikin makarantar fasaha ta Kano tare da kaiwa wani malami hari.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa kwalejin Kimiyya da Fasaha a ta Tarayya a Gwarinpa da ke Abuja, an raɗa mata sunansa don karrama shi.
Wata dalibar kwalejin fasaha ta Kano ta dauki saurayinta, inda su ka kai hari kan wani malami a makarantar saboda rashin jin dadin kwas din da aka bata ta karanta.
Al'ummar mazabar Bauchi ta Kudu sun yi godiya da Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta tallafawa ɗalibai da littattafai domin inganta harkokin ilimi a jihar.
Gwamma Muhammed Umar Bago ya shawarci gwamnonin Arewa su maida Hausa ya zama yaren da za a rika koyar da ɗalibai a makarantun firamare da sakandire.
Gwamnatin Kano ta bayyana jin dadinta bisa gaskiya, amana da kishin jihar da kwamitin rabon kayan makaranta ga ɗaliban firamare na mayar da rarar kudi da aka samu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya ba da shawara ga gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai girma Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Karatun Ilimi
Samu kari