Jihar Kano
Jama'a na cikin mawuyacin hali a garuruwan da ke yankin Dala ta jihar Kano sakamakon hare-haren yan daba. Yan daba sun addabe su da yawan sace-sace da barna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi wa gwamna mai ci, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida zazzafan martani dangane da batun bayar.
Wasu daga cikin sabbin gwamnonin da aka rantsar sun ɗauki wasu muhimman matakai a jihohinsu waɗanda suka haɗa da yin rusau, korar naɗe-naɗe gwamnatocin baya.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta yi amfani da burbushin rushe-rushen da da ta yi don sake gyara ganuwoyin da ke birnin Kano don masu yawon bude ido a jihar.
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan kudin jarrabawar dalibai 55,000 don rubuta jarrabawar Hukumar NECO a jihar don inganta ilimi.
Gwamnatin Kano ta soma rushe gine-ginen da ke filin Kwalejin Fasaha ta Kano a Salanta. Hakan ya jawo rigima ta Barke tsakanin Masu Rusau da Masu Gidaje a jiya.
Rahoton da muka samo ya bayyana cewa, yanzu haka Kanawa sun fara kuka kan yadda Abba Gida-Gida ke yawan rushe-rushen da yake yawan yi a cikin jihar ta Kano.
Jihar Kano
Samu kari