Jihar Kano
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi nasarar cafke mutane bakin haure 12 daga kasar Mali da Niger a birnin Kano, yayin da aka kama wasu bata gari 33 a samame.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi nadin mukamai. Abba Gida Gida ya ba Salisu Yahaya Hotoro, Salisu Muhammad Kosawa mukaman SA.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce har yanzu bai yanke shawarar sauya sabbin masarautun da tsohon gwamna Ganduje ya yi ba, inda ya ce duk jita-jita ce.
Rahoto daga jihar Kano ya nuna cewa baragunan ginin da gwamna ya rushe ya rufta kan masu ɗibar gani, zuwa yanzu mutum ɗaya ya mutu wasu da dama sun jikkata.
Bidiyon wani makaho bakanike da ya kware a gyaran mota ya dauki hankulan masu amfani da kafar sadarwa ta TikTok. Wasu da dama daga masu amfani da kafar TikTok.
Hukumar Alhazai ta kasa, reshen jihar Kano ta bayyana cewa maniyyata 156 daga jihar ba za su samu damar gabatar da aikin hajjin bana ba saboda kujeru da aka.
Majalisar dokokin jihar Kano, a zamanta na ranar Laraba, 14 ga watan Yuni, ta sahale wa gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa sabbin hadiman da zasu tama shi aiki 20.
Abdullahi Ganduje, ya bukaci babbar kotun jihar Kano da ta hana hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) gayyata ko bincikensa a kan bidiyonsa na daloli.
Gwamnan Kano ya bada umarni rugurguza shatale-talen gaban gidan Gwamnati. Sannan an cigaba da rushe gine-ginen shagunan da ke filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata
Jihar Kano
Samu kari