Jihar Kano
Yayin da aka yanke hukuncin zaben jihar Kano, mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum ba tare da wata matsala ba, an jibge jami'an tsaro.
Rahotanni sun bayyana cewa har yanzu akwai rulin jami'an tsaro a wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin tabbatar da bin doka da oda yau Jumu'a.
Karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Mariya Mahmoud, ta taya Nasir Gawuna kan nasarar da ya yi a kotun daukaka kara a ranar Juma’a, 17 ga watan Nuwamba.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a babban birnin tarayya Abuja, ranar Jumu'a, 17 ga watan Nuwamba, 2023, ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Yayin da ake shirye-shiryen yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnonin Kano da Plateau, Sanata Shehu Sani ya bai wa kotun daukaka kara shawarar yadda za ta yi.
Gwamnatin jihar Kano ta fitar da jawabi a jiya inda aka ji Abba Kabir Yusuf ya na so jama’a su zauna lafiya duk yadda zaman kotun daukaka kara ya kasance.
Na kusa da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC zata samu nasara kan NNPP a ƙarar zaɓen Gwamnan Kano.
Mun jero korafin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mikawa kotu a kan zaben Kano, su ne hujjojin da Abba Kabir Yusuf zai so a duba wajen ruguza nasarar Nasiru Gawuna.
Jihar Kano
Samu kari