Jihar Kano
A rahoton nan, gwamnatin Kano ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike kan mutanen da ake zargi da gurbata zanga-zangar lumana ta kwanaki 10 a jihar.
Shugaban ‘yan kasuwar mai da iskar gas na Kano, Alhaji Hassan Nuhu Hassan, ya fice daga NNPP zuwa jam’iyyar APC ta hannun Sanata Barau I Jibrin a ranar Alhamis.
Mawaki Ali Isah Jita ya sauya sheka daga jam'iyyar NNPP zuwa APC. Jita ya hakura da tafiyar Kwankwasiyya ne tare da komawa APC ta hannun Sanata Barau Jibrin.
A wannan labarin, za ku ji cewa mamakon ruwa da aka yi a daren Laraba wayewar Alhamis ya jawo rugujewar wani gida a jihar Kano, wanda ya jawo asarar rayuka.
Hukumar SEMA ta tabbatar da mutuwar akalla mutane 31 sakamakon ambaliyar ruwa da ta faru a kananan hukumomi 21 a jihar Kano, an rasa dumbin amfanin gona.
Masarautar Kano ta shiga jimami bayan sanar da rasuwar Hakimin Bichi, Alhaji Idris Abdullahi Bayero wanda kuma shi ne Barden Kano kafin rasuwarsa a yau Laraba.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bayyana musababbin rashin halartar mai gidansa jana'izar da aka yi a Katsina.
Wata kotun majistare da ke a birnin Kano ta ba da belin wani dan jarida da aka tsare a gidan gyaran hali kan zargin sukar Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanusi II.
Tsagin APC reshen Arewa ta Tsakiya ya zargi masu goyon bayan Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da zama shugaban jam'iyyar da son zuciya da rashin kishi.
Jihar Kano
Samu kari