Jihar Kano
Kamfanin TCN ya bayyana cewa dole sai jama'a sun taimaka masu wajen sa ido a kan kare kayayyakin wutar lantarki daga bata gari da su ke kawo nakasu ga aikinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan yadda ake bata sunan al'ummar Fulani a kasar nan. Ya bayyana cewa ko kadan bai kamata ana yi musu hakan ba.
Kungiyar Northern Patriotic Coalition for Democracy (NPCD) ta caccaki Sarki Muhammadu Sanusi II bayan sukar gwamnatin Bola Tinubu da tsare-tsarenta.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sasanta rikici masu tarin yawada suka haɗa da rigimgimun aure, rabon gado da rikici tsakanin al'umma a 2024, ta shirya aiki a 2025.
Wata dalibar kwalejin fasaha ta Kano ta dauki saurayinta, inda su ka kai hari kan wani malami a makarantar saboda rashin jin dadin kwas din da aka bata ta karanta.
Kwamishinan Kananan Hukumomi da Harkokin Sarauta na Jihar Kano, Alhaji Tajo Othman, ya ce an mayar da rarar akalla Naira miliyan 100 ga gwamnatin Kano saboda Abba.
Sanata Shehu Sani ya bukaci mai martaba Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su fice daga kotu su buga da juna a filin kwallo domin magance rikicinsu.
Gogaggen Lauya, Barista Abba Hikima ya na ganin bai kamata Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya rufe bakinsa a kan matsalolin tattalin arzikin Najeriya ba.
Jigo a tafiyar NNPP Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa akwai bukatar a kawo karshen rikicin da ke tsakanin Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Jihar Kano
Samu kari