Jihar Kano
Wasu yan Kano sun ci karo da mummunan hatsarin mota daya faru a yankin Kwana Maciji da ke karamar hukumar Pankshin a jihar Filato, inda mutane 19 suka mutu.
M.A. Lawan ya bayyana cewa hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara bai tabbatar da dokar masarautun Kano ta 2024 ba, don haka har yanzu Aminu Ado Bayero ne sarkin Kano.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shaida cewa jama'a sun fara ganin yadda matakan gwamnatin tarayya suka fara haifar da da mai ido ga talakawa.
Gwamnatin Kano ta ce za ta raba kayan makaranta kyauta ga dalibai sama da 796,000 a makarantu 7,092, don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta.
Bayan Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan rikicin masarauta, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan hukuncin inda ya ja kunnen al'umma.
Hon. Abbas Sani Abbas ya jefar da jar hularsa a lokacin da ya yi zama da Barau Jibrin a Kano. Dama alamu sun nuna tsohon kwamishinan raya karkarar zai sauya-sheka.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta ace ba ta da hurumin sauraron dukkanin korafe-korafen da suka danganci batun masarautu a kasar nan.
Tsohon sakataren gwamnatin Kano, Dr. Abdullahi Baffa Bichi ya bayyana cewa ya na da hujjojin da za su tona asirin wasu 'yan siyasa da ya ke zargi da cin amana
Gwamna Abba Yusuf ya saki N5bn ga masu fansho, ya kuma sanar da karin mafi karancin fansho zuwa N20,000. Abba ya ce Ganduje ya jefa 'yan fansho a cikin wahala.
Jihar Kano
Samu kari