Jihar Kano
Farashin man fetur ya ƙara yin tashin gwauron zabi a Kano yayin da Lita ta tabo N1,200 a gidajen man ƴan kasuwa a Kano, a NNPC kuma farashin lita N904.
Malaman addinin Musulunci sun fita daga tafiyar Abba Kabir Yusuf suka koma APC karkashin Sanata Barau Jibrin. Sanatan zai shirya gasar kartun Alkur'ani a Kano.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa kwmaitin da zai gudanar da bincike kan abubuwa mara daɗi da suka auku a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dawo da makarantun mata na kwana guda 15 waɗanda tsohuwar gwamnatin Ganduje ga soke su daga tsarin makarantun kwana a jihar.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Kano ta damke shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada da ke karamar hukumar Kumbotso bayan jama'a sun yi korafi.
A wanannan labarin, gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaicin yadda aikin titin Garko ke tafiyar hawainiya, lamarin da ya sa shi daukar mataki.
A wannan labarin za ku ji cewa ana can an fara sauraren shari'ar matasan da rundunar yan sandan kasar nan ta kama a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
A wani labarin dan majalisar Kano mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya taimakawa wajen kungiyar yada musulunci da kudin sayen mota.
Jihar Kano
Samu kari