Jihar Jigawa
Jami'an tsaro na hukumar shige da fice ta kasa (NIS), sun samu nasarar cafke wani matashi kan zargin sato motar asibiti daga Jamhuriyar Nijar makwabtaka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
'Yan sanda sun samu raunuka daban-daban yayin da hatsarin mota ya rutsada ayarin shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, Rt Hon. Haruna Aliyu Dangyatin.
A labarin nan, za a ji cewa mutum guda ya koma ga Mahaliccinsa a jihar Jigawa bayan gini ya fado masa sakamakon mamakon ruwan sama na kwanaki biyu.
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa za ta dauki matakin doka kan wasu mambobinta inda ta ce su guji tayar da fitina, musamman masoyan Mohammed Badaru Abubakar.
Wani jigon APC a jihar Jigawa, Abdullahi Mahmood ya bayyana cewa gwamna Umar Namadi ya kafa tarihi wajen kawo sauye sauye masu muhimmanci a Jigawa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa ta su koma baya bayan daruruwan mambobinta sun sauya sheka zuwa PDP. Sun ce sun yi nadamar kasancewa a jam'iyyar APC.
Gwamnatin Jigawa ta ayyana hutu don bikin cikarta shekaru 34 da kafuwarta, inda gwamnati ta bukaci jama’a su yi addu’a da murnar ci gaban da aka samu da haɗin kai.
Jihar Jigawa
Samu kari