Malamin addinin Musulunci
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari ya gayyaci manyan malamai an yi taron addu'a ga shugaban ƙasa Tinubu, gwamnan Kwara da Najeriya.
Sarkin Zazzau, Ahmad Nuhu Bamalli ya umarci fadawa su koma Islamiyya don gyaran kuskuren addini, yana kira ga shugabanni su sauke nauyin da Allah ya dora masu.
Gwamnatin Neja ta rufe ta rufe wani otel da aka mayar da shi gidan karuwai da wasu gidajen karuwai a kusa da wani masallacin Juma'a a karamar hukumar Mokwa.
Bayan Gwamna Babagana Umara Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, Babban limamin Musulunci a jihar ya yaba da matakin da gwmanan ya ɗauka saboda tarbiyya.
Yayin da al'umma ke yawan zagin malamai a Najeriya, Sheikh Kabiru Haruna Gombe ya zargi ‘yan siyasa da shirya farfaganda kansu saboda tsoron tasirinsu a siyasa.
Sakataren kungiyar Izalah, Sheikh Kabiru Gombe ya bayyana cewa talakawa su ne ke zabar da azzaluman shugabanni ta hanyar karɓar kudi daga ‘yan siyasa.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ba iyalan limamin Zamfara da aka kashe a Maru N5m da kayan abinci. Sarkin Maru ya yaba da ta'aziyyar Alkali Salihu Sulaiman.
Shugaban malaman kungiyar Izala na kasa na biyu, Sheikh Dalhatu Abubakar Hakimi ya fita daga APC da siyasa baki daya. Malamin ya sanar da shugaban APC a Bauchi.
Bayan korafi Bulama Bukarti, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya caccake shi kan zargin cewa malamai sun yi shiru bayan kisan limami shi a jihar Zamfara.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari