Malamin addinin Musulunci
Malamin addinin Musulunci a kasar Habasha, Mufti Haji Umer Idris ya rasu yana da shekara 90 a duniya. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwarsa.
Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya tabbatar da rasuwar na'ibin masallacin Al-Furqan Kano, Malam Aminu Adam, ya ce za a yi jana'izarsa da safiyar yau Talata.
Hukumar NSCDC ta kama wani malamin addini a Ilorin bisa zargin bugun yaro dan shekara 10, gwamnati ta ceto yaron kuma ta fara shirin gurfanar da malamin a kotu.
Shehin Darikar Tijjaniyya a jihar Kano, Malam Uwais Limanci ya nemi mukabala da Sheikh Abubakar Lawan Triumph bayan zaman kwamitin shura na Kano da aka yi.
Malamin addini, Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya yi ikirarin cewa Lawrence of Arabia ne ya jagoranci kafa Wahabiyanci. Mun yi bincike kan gaskiyar lamarin.
Malaman Musulunci sun gudanar da taro a Kaduna inda suka karyata zargin da wasu ‘yan siyasa na kasashen waje ke yi na “kisan gillar Kiristoci” a Najeriya.
Malamin Musulunci, Dr Bashir Aliyu Umar ya nuna wasu hotunan rugunan Annabi SAW, Nana Fatima da jikan Annabi SAW wato Hussaini da aka ajiye a gidan tarihi.
Mawaki kuma dan wasan barkwanci a Najeriya, Lawal Nasiru da aka fi sani da Nasboi ya ce shi Musulmi ne kuma Kirista a lokaci guda yadda iyayensa suke.
Taron malaman Arewa da aka yi a Kaduna ya tattauna matsalar rashin tsaro da habaka tattalin arziki. Sarkin Musulmi ya bukaci a hada kai a Arewa domin cigaba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari