Malamin addinin Musulunci
Karamar hukuma a Watford ta amince da shirin sauya tsohuwar cocin St Thomas zuwa masallaci tare da sababbin wuraren jama'a da makaranta, ana sa ran bude shi nan kusa
Saudiyya ta fara bai wa attajirai baki damar sayen giya a Riyadh bayan haramci na shekaru 73, a matsayin wani ɓangare na shirin 'Vision 2030' don jawo zuba jari.
Hukumar NSCDC ta kama malamai biyu a Owo, jihar Ondo, bisa zargin gallaza wa yara ƙanana, lamarin da ya sabawa dokar kare hakkin yara na Najeriya.
Sheikh Ahmed Gumi ya ƙaryata jita-jitar da ake yadawa cewa sojojin Amurka sun kama shi a filin jirgin sama; ya ce an hada hoton da fasahar AI ne don yaudarar jama'a.
Kotun jihar Kano ta sassautawa Sheikh Ibrahim Abdullahi Isa Makwarari sharudan beli bayan shafe mako biyu ba tare da cika sharudan da aka kafa masa ba.
Farfesa Isa Ali Pantami ya sabunta rajistar APC; ya bayyana dalilin da ya sa ya ƙi karɓar tayin muƙamai 3 daga hannun Shugaba Tinubu yayin da ake tunkarar 2027.
Sakataren APC na Gombe ya soki Sheikh Isa Ali Pantami a ofishin jam'iyya; ya ce kowa haushinsa yake ji saboda rashin ziyartar ofis. Malamin ya yi martani.
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
An yi jana'izar fitaccen malamin musulunci, Sheikh Khalifa Usman Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi a gidansa da ke Zaria a jihar Kaduna ranar Litinin.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari