Malamin addinin Musulunci
Kafin zargin Abubakar Shu'aibu Lawan Triumph wanda a yanzu haka haka ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan taba kimar Annabi SAW, akwai wasu malaman da aka zarga a baya.
Majalisar kolin Musulunci a Najeriya, NSCIA ta karyata batun cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Najeriya. Ta ce wasu kiristoci ne ke yada jita jitar a duniya.
Dr Abdulmudallib Gidado Triumph ya ce akwai bukatar zama da shugabannin Kiristoci a Arewa kan zuwan Isra'ila Najeriya kan maganar kisan kare dangi.
Shugaban Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce ya kamata a kawo hujja kan maganar da Shekh Lawan Triumph ya yi a Kano aka ce ya yi batanci ba siyasa za a yi ba.
A 'yan kwanakin nan, an samu karuwar cece-kuce a Jihar Kano a kan batutuwa uku da su ka bata wa jama'a da dama rai, daga cikinsu, har yanzu ana batun Malam Triumph.
Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci gwamnatin Kano ta fita daga hayaniyar addini da ake game da batun Sheikh Lawal Triumph da aka shigar mata.
An shiga jimami a jihar Kano bayan tabbatar da rasuwar fitaccen malamin addini, Malam Kabiru Ibrahim Madabo, wanda ya rasua yau Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Yayin da ake ci gaba da korafi kan zargin Malam Abubakar Lawan Triumph, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana cewa suna da shiri na musamman kan zaben 2027 a Kano.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari