![Ranar Ashura: An tsananta tsaro a Kaduna, ƴan sanda sun haramta taron ƴan Shi'a](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fd57559de544f61f.jpeg?v=1)
Kungiyar Shi'a
![Ranar Ashura: An tsananta tsaro a Kaduna, ƴan sanda sun haramta taron ƴan Shi'a](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fd57559de544f61f.jpeg?v=1)
![An bayyana wanda zai dawo sabon shugaban kasar Iran bayan rasuwar Raisi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bf2b0bcc9de848fe.jpeg?v=1)
![Jirgin sama dauke da shugaban kasar Iran ya samu matsala, ya yi muguwar saukar gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d140ee3ceaf1cf0b.jpeg?v=1)
!['Yan Shi'a za su dauki fansar rayukan 'yan uwansu da aka hallaka? El-Zakzaky ya magantu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ff86ac0587fb7069.jpeg?v=1)
![Kaduna: An bayyana adadin ƴan shi'a da suka mutu a rikicin da ya faru, ƴan sanda sun yi raddi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c8b5ca2a883d6e7.jpeg?v=1)
!['Yan sanda da ƴan shi'a sun yi mummunar arangama, mutane sun mutu a Arewa, bidiyo ya fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c8b5ca2a883d6e7.jpeg?v=1)
![Bidiyon Zakzaky yana magana kan harsashi 38 da likitoci suka gano a kwakwalwarsa ya yadu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c5bc42644a0c054b.jpeg?v=1)
Shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa likitocin da suka duba shi sun cika da mamaki sakamakon cin karo da suka yi da harsasai 38 a kansa.
![An yankewa budurwa daurin shekaru 2 a gidan yari bisa zargin wallafa hoto babu dankwali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/33e7507f0e21f8c4.jpeg?v=1)
Wata budurwa, Zeinab Khenyab a kasar Iran ta fuskanci daurin shekaru biyu a gidan kaso bayan ana zagin ta wallafa hotonta ba tare da sanya dankwali ba.
![Kirsimeti: Yan Shi'a sun halarci bikin a coci, sun fadi kwararan dalilai masu kama hankali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21b8a49f2f5aa095.jpeg?v=1)
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya ta bayyana manyan dalilinta na halartar bikin Kirsimeti tare da al'ummar Kirista a birnin Zaria da ke jihar Kaduna.
![‘Yan Shi’a sun taso sojoji, sun nemi hukunta sojojin da suka kashe 'Yan Maulidi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99d1a7e046e1a6fc.jpeg?v=1)
Kungiyar IMN ta ‘yan shi’a ta ce dole a tursasa gwamnatin tarayya ta gudanar da binciken musamman a kan abin da ya faru a Tudun Biri da aka kashe jama’a.
![Isra’ila da Falasdinu: Kungiyar Shi’a Ta Tura Gargadi Mai Kama Hankali Ga Tinubu Kan Ta’addancin Isra’ila](https://cdn.legit.ng/images/190x107/459f2a500504e29f.jpeg?v=1)
Kungiyar Shi'a a Najeriya ta tura muhimmin sako hade da gargadi ga Shugaba Tinubu kan yanke alaka da Isra'ila yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
![Falasdinu da Isra'ila: 'Yan Shi'a Sun Yi Allah-Wadai Da Harin Bam a Cocin Gaza](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bdab862c9ae4d84c.jpeg?v=1)
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
![Sheikh Zakzaky Ya Samu Digirin Digir-gir Daga Jami'ar Tehran a Kasar Iran](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfc4e24d15bcffba.jpeg?v=1)
Jagoran mabiya Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya samu digirin digir daga jami'ar Tehran ta ƙasar Iran. An karrama malamin ne a yayin taro yaye ɗalibai.
!['Yan Shi'a Sun Fito Tattakin Goyon Bayan Falasɗinawa a Birnin Abuja, Sheikh Sidi Munir Ya Yi Magana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e30cdad57bd1293.jpeg?v=1)
Kungiyar 'yan shi'a a Najeriya (IMN) ta gudanar da tattakin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa a babbak birnin tarayya Abuja da yammacin ranar Litinin.
![El-Zakzaky Ya Bayyana Kasashe 2 Da Ke Rura Wutar Rikicin Najeriya Da Nijar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/44ff82bf6cc39be9.jpeg?v=1)
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Kungiyar Shi'a
Samu kari