Kungiyar Shi'a
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta rasa karfin soji sosai, yana mai cewa kamata ya yi Tehran ta daga tutar mika wuya domin kawo karshen rikicin.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da kare zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz domin tabbatar da cinikayyar duniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya ce akwai yiwuwar sake kai hare-haren soji kan Iran idan gwamnatin ƙasar ta sake saba ka'idar da aka gindaya.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sauke wasu manyan jami’an gwamnatinsa yayin da wasu suka yi murabus tun bayan fara yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da karya kan kudin yakin da aka kashe, tana cewa gwamnatin Trump ta boye hakikanin asarar da ta kai dala biliyan 100.
Jagoran addini a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce Iran ba za ta mika shirinta na nukiliya da makamai masu linzami ba, duk da matsin lambar Amurka.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Kungiyar Shi'a
Samu kari