Kungiyar Shi'a
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce an cimma fahimta kan batun kayan nukiliyar Iran, amma ya bayyana cewa an binne wasu a ƙarƙashin dutse mai ƙarfi
Kakakin kwamitin tsaro na majalisar Iran, Ebrahim Rezaei ya tabbatar da cewa al'ummar Iran ba za su amince da mika wuya ba, inda ya ce Amurka ce ya kamata ta yi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mutane 13 yayin da Pakistan ta kai sababbin hare-haren sama a lardunan Khost, Kunar da Paktika na kasar Afghanistan.
Amurka na duba yiwuwar amfani da kadarorin Iran da aka daskarar domin taimaka wa ƙasashen Tekun Fasha gyara barnar hare-haren da ake dangantawa da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa da ba domin saboda shi ba, da Isra'ila ba za ta ci gaba da wanzuwa ba har zuwa yanzu a duniya.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
Donald Trump da Benjamin Netanyahu sun amince cewa duk wata yarjejeniya da Iran dole ta rushe cibiyoyin tace sinadarin nukiliya tare da kwashe kayan nukiliyarta.
Iran ta amince za ta mika tarin sinadarin uranium da aka tace sosai, a yarjejeniyar da aka ce shugaban Amurka Donald Trump ya sanar a yaƙin da ake yi.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
Kungiyar Shi'a
Samu kari