Kungiyar Shi'a
Kwamitin bincike mai zaman kansa na Majalisar Dinkin Duniya ya zargi Isra’ila da ci gaba da kai hare-haren da ke jawo mutuwar yara Falasdinawa a Gaza.
Kungiyar Shi’a ta Najeriya karkashin Sheikh Zakzaky ta sanar da gudanar da tattakin Ashura a wurare sama da 600 a Najeriya domin tunawa da shahadar Imam Husain.
Tsohon Firayim ministan kasar Isra’ila, Naftali Bennett, ya ce kasarsa ta shigar da na’urorin Starlink a boye zuwa Iran domin taimaka wa masu zanga-zanga.
Kasar Amurka ta sassauta takunkumin tafiye-tafiye da aka kakaba wa tawagar kwallon kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Iran a gasar kofin duniya ta 2026 da ake yi.
Shugaban Iran Pezeshkian ya yaba yarjejeniyar fahimtar juna Iran da Amurka a matsayin takarda tarihi da ke nuna juriyar ƙasa da diflomasiyya mai ƙarfi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Isra’ila ba za ta wanzu ba da ba tare da taimakon Amurka da jagorancinsa ba, yayin da sabani ke ƙaruwa kan yarjejeniyar Iran.
Masu sharhi kan harkokin yau da kullum a duniya na cewa yakin Iran da Isra'ila da kuma cimma yarjejeniya ya fallasa gazawar Amurka da raunana tasirinta a duniya.
Rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani ga Isra'ila game da kai hare-haren a kudancin Lebanon.
Isra’ilawa daga bangarorin siyasa daban-daban sun nuna fushi kan yarjejeniyar farko tsakanin Amurka da Iran, suna kallonta a matsayin barazana ga tsaron Isra’ila.
Kungiyar Shi'a
Samu kari