Kungiyar Shi'a
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Iran ta musanta rahotannin da ke cewa jiragen ruwan kasar Amurka sun ratsa mashigar Hormuz, tana mai cewa babu wani jirgin Amurka da ya bi ta yankin.
Mataimakin shugaban ƙasa na farko na Iran, Mohammad Reza Aref, ya ce sakamakon tattaunawar Islamabad zai dogara gaba ɗaya kan fifikon kasar Amurka.
Majalisar dokokin Iran ta gabatar da sabon daftarin doka domin tsara yadda za a sarrafa mashigar Hormuz, inda ake sa ran za a kaɗa ƙuri'a mako mai zuwa.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya umurci fara tattaunawar zaman lafiya da Lebanon cikin gaggawa, ciki har da batun kwance damarar kungiyar Hezbollah.
Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Shugaba Donald Trump ya zargi Najeriya da yada labaran karya kan martanin Iran kan tsagaita wuta, yana mai cewa rahoton da aka alakanta da CNN ba gaskiya ba ne.
Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Gwamnatin Amurka ta yi asarar aƙalla jiragen yaƙi tara a yayin yakin da take yi da Iran a yankin Gabas ta Tsakiya, bisa hotuna da rahotanni suka sanar.
Kungiyar Shi'a
Samu kari