Kungiyar Shi'a
Yahudawa yan Isra’ila sun kona wani masallaci da motoci a kauyen Jibiya da ke kusa da Ramallah, tare da rubuta kalaman wariyar launin fata a bangon gidaje.
Girgizar kasa mai karfin maki 4.6 ta afku kusa da Tehran a Jamhuriyar Iran, lamarin da ya jawo fargaba a yankunan da ke makwabtaka da babban birnin kasar.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta kwace kayan nukiliyar Iran, yana mai cewa rundunar Space Force na sanya ido sosai kan wuraren nukiliyar kasar.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya gana da shugaban rundunar sojin kasar tare da bayar da sababbin umarnin ci gaba da farmakin soja kan abokan gaba.
Dubban Isra’ilawa sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da gwamnatin Benjamin Netanyahu da kuma hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kai wa kudancin Lebanon.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Tsohuwar mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris ta zargi Donald Trump da taimaka wa Vladimir Putin ta hanyar sassauta takunkumin Rasha yayin rikicin Iran.
Iran ta harba makamai kan jiragen ruwan yakin Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya sa sojojin Amurka suka mayar da martani tare da lalata jirage shida.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta rasa karfin soji sosai, yana mai cewa kamata ya yi Tehran ta daga tutar mika wuya domin kawo karshen rikicin.
Kungiyar Shi'a
Samu kari