Kungiyar Shi'a
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Daya daga cikin manyan kwamandojin Iran, Janar Majid Mousavi, ya gargadi masana’antun man fetur a yankin Gulf na iya zama cikin hari idan rikici ya sake ɓarkewa.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, jami’i a gwamnatin ‘yan Houthis ya yi barazanar rufe mashigar Bab al-Mandeb kan manufofin Donald Trump.
Kasashen Gulf kamar Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa da Qatar suna fara kauce wa Amurka wajen neman sababbin makamai, bayan hare-haren kasar Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi China cewa za ta fuskanci manyan matsaloli idan ta aika makamai zuwa Iran a yayin rikicin da ake yi a yankin.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Kungiyar Shi'a
Samu kari