
Kungiyar Shi'a







Birane 3 da aka yi dace da ganin sabon Watan Azumi a Najeriya
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Abubakar Sa’ad III ya tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan a Najeriya. Mun kawo wasu Jihohi da aka ga Watan Ramadan a Ranar Lahadi da dare.