![Yan Shi’a Sun Cika Titunan Kaduna Don Nuna Damuwa Kan Rashin Adalci Da Ake Yi Wa El-Zakzaky, Sun Nemi Bukatu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/550979f8f65f31a4.jpeg?v=1)
Kungiyar Shi'a
![Yan Shi’a Sun Cika Titunan Kaduna Don Nuna Damuwa Kan Rashin Adalci Da Ake Yi Wa El-Zakzaky, Sun Nemi Bukatu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/550979f8f65f31a4.jpeg?v=1)
![‘Yan Shi’a Sun Caccaki El-Rufai Kan Batun Rushe Asibiti Da Makarantunsu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43f4364adea83e32.jpeg?v=1)
![Jifan 'yan sanda: An kama daliban Zakzaky da yawa a wurin zanga-zanga ba bisa ka'ida ba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ceacfd8f6813c84f.jpeg?v=1)
![AbdulJabbar: Yan Shi'a Sun Kai Karar Gwamnatin Kano Wajen Majalisar Dinkin Duniya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bac3a4d831d98a28.jpeg?v=1)
![Yanzu-yanzu: Bayan shekaru 3, 'Yan sanda Sun Mika Gawawwakin Wasu 'Yan Shi'a Da Aka Kashe a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/vllkyt3vuq5hltmcqg.jpeg?v=1)
!['Yan Shi'a Sun Maka IGP da CMD Kotu, Sun Bukaci Alkali Ya Jefa su Kurkuku](https://cdn.legit.ng/images/360x203/44dd61ed9747aa4e.jpeg?v=1)
![Kano: 'Yan Daba Sun Kone Gidan 'Yan Shi'a, Kadarorin N3m Sun yi Kurmus](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e0a3ae6f0fff7fa6.jpeg?v=1)
Wasu 'yan daba sun kone gidan da mambobin Shi'a ke amfani da shi wurin taro, karatu da ma'ajiyar kayayyaki a Dorayi babba dake karamar hukumar Gwale ta Kano.
![Jerin Sunaye: 'Yan Shi'a 6 da Jami'an Tsaro Suka Bindige a Zaria](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt51cf96qhhlb.jpeg?v=1)
A ranar Litinin, 8 ga watan Augustan shekarar 2022 ne Musulmai mabiya addinin shi'a suka fito kwan su da kwarkwata domin yin tattakin muzahharar Ashura ta 1444.
![Kaduna: Tawagar Jami'an Tsaro Sun yi Lugude Kan 'Yan Shi'a, Sun Halaka 6, Wasu Sun Jigata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ceacfd8f6813c84f.jpeg?v=1)
A kalla 'yan Shi'a shida ne suka rasa rayukansu yayin da wasu masu tarin yawa suka jigata a yayin da suka fito tattakin ranar Ashura a Zaria, jihar Kaduna.
![Zakzaky ya gurgunce, matarsa ta sukurkuce: Kungiya ta roki Buhari da ya basu damar fita kasar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d926fd5781246ceb.jpeg?v=1)
Wata kungiya mai rajin kare hakkin bil'adama ta yi sanar da rashin lafiyar shugaban kungiyar shi'a ta Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky da matarsa Zeenatuddin.
![Har yanzu akwai ɓurɓushin harsasan bindiga a jikina da matata, Sheikh Zakzaky](https://cdn.legit.ng/images/190x107/907925c154fc14b1.jpeg?v=1)
Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, ya faɗawa tawagar malaman addinin kirista da suka ziyarce shi cewa, har yanzun akwai ragowar alburusan bindiga a jikinsa da matarsa.
![Gwamnatin tarayya ta bayyana ranar hutun bikin Mauludi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/02317beb83de133d.jpeg?v=1)
Aregbesola ya roki 'yan Najeriya, musamman Musulmai, da su kaucewa duk wata halayya ta karya doka da tayar da tarzoma a kasa a irin wannan lokaci da wasu bataga
![Yadda aka matsawa Musulmai lamba a China, an hana kowa sa sunan ‘Muhammad’](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c55e4be70593b760.jpeg?v=1)
Daga yanzu babu wanda ya isa ya sa wa yaronsa suna Muhammad ko Jihad a Sin. Gwamnatin kasar China ta hana amfani da sunaye irinsu ‘Muhammad’, ‘Arafat’ dsr.
![Babu wanda zai yi Tafsirin Ramadan da Tarawih a Masallaci saboda annobar Coronavirus - Sultan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7aeb0fd5b80b026f.jpeg?v=1)
Babu tafsiri da asham a Masallatai saboda COVID-19. Sultan Muhammad Saad Abubakar ya bayyana cewa an dakatar da wadannan ibada kamar yadda aka ji a wasu kasashe
![Yau take Sallah: Muhimman abubuwa 14 da ake bukata daga wajen Musulmi a ranar Idi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/18d3e7ffcd975cfb.jpeg?v=1)
Legit.ng ta ruwaito akwai wasu kyawawan ladubba da suka samo asali daga wajen Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi, wadanda ake bukatar duk wani Musulmi ya mu’amalantu dasu, sune kamar haka;
Kungiyar Shi'a
Samu kari