Addinin Musulunci da Kiristanci
Gwamnatin jihar Oyo ta rufe wani babban coci a birnin Ibadan da ke jihar saboda yawan damun jama'ar yankin da kararraki wanda ya hana su sakat a gidajensu.
Kotu ta ci tarar wani kamfanin Amurka, Blackwell Security Services Inc., dala dubu 70 saboda ya tilasta wani sabon ma'aikaci Musulmi ya aske gemunsa.
Fasto Olabisi Adegboye ya fallasa wadanda ke juya gwamnatin Tinubu da kuma hana shi yin abin kirki a kasar inda ya ce za a kore su kafin cika shekara daya.
Rahotanni sun nuna cewa gobara ta tashi a cocin Household of David da ke karamar hukumar Ikeja a jihar Legas. Hukumar kashe gobara ta jihar Ta tabbatar da lamarin.
Rundunar tsaro a Najeriya ta yi martani kan zargin hannu a kisan Plateau inda ta shawarci mutane su yi watsi da jita-jitar kan cewa su na goyon bayan bangare daya.
Al'ummar da ke zaune a karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato sun zargi jami'an tsaron jihar na 'Operation Rainbow' da aikata laifukan kisan kai da kona gidaje.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kungiyar CAN da ta taimaka wajen yakar cin hanci da rashawa ta hanyar yin wa’azin hakuri da juriya don yan Najeriya su sauya tunaninsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce babban dalilin da ya hana shi rage ma'aikatu shi ne Minista daya ba zai iya rike ma'aikatu biyu zuwa uku ba a Najeriya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari