Yan jihohi masu arzikin man fetur
Kasar Angola ta bi sahun 'yar uwarta Najeriya wajen rage yawan kudaden da take kashewa wajen biyan tallafin mai da 'yan kasar ke amfani da shi. Kasar ta ce ta.
A a wata Najeriya ta na kashe Naira Biliyan 400 a tallafin fetur, Bola Tinubu ya kawo sauyi, zai kawo tsare-tsare za su taimakawa talaka ya samu sa’idar tsadar.
Tun bayan jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a wajen bikin rantsar da shi, 'yan kasuwa sun tashi farashin man fetur da sama da kaso 300 na farashinsa.
Kungiyar ‘yan kwadago ta kasa watau NLC da TUC da IPMAN sun soki maganar da sabon shugaban kasa ya yi na cewa babu maganar tallafin man fetur a gwamnatinsa.
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Wata kungiya ta matasan arewa ta nuna rashin yardar da shirin da FG ke yi na dena biyan tallafin mai. Kungiyar ta ce hakan zai kara wahalar da talaka ke sha.
Gwamnati tayi nisa wajen shirye-shirye-dakatar da biyan tallafin fetur. Bankin Duniya ya ba Gwamnatin Najeriya $800m da za ayi amfani da su bayan cire tallafi.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari