Hare-haren makiyaya a Najeriya
Kungiyar manoma da makiyaya sun saka hannu kan yarjejebiyar zaman lafiya a yankin kudu maso yammacin Najeriya. Ana sa ran matakin zai kawo zaman lafiya.
Ana zargin makiyaya da sanadin mutuwar manoma uku a kananan hukumomi biyu a jihar Benue. Manoma sun kauracewa gonakinsu saboda fargabar kai musu hari
Kungiyar dattawan Arewa ta koka kan yawaitar kai hare-hare kan 'yan Arewa mazauna Kudu. kungiyar ta ce dole gwamnati ta dauki matakin da ya dace.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
Majalisar tsaro ta jihar Benuwe ta baiwa makiyaya wa'adin kwanaki 14 da su daina kiwon dabbobi a fili ko kuma su fuskanci hukunci kamar yadda dokar jihar ta tanadar.
Wasu tsagerun mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun halaka rayukan mutane 10 a wasu hare-hare da suka kai lokaci guda a kauyuka 5 a jihar Benue.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
Hare-haren makiyaya a Najeriya
Samu kari