Goodluck Jonathan
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya lisaafo wasu abubuwa guda huɗu da ya Jonathan ya yi waɗanda wataƙila ba za a sake maimauta su ba.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Ebele Jonathan, ya yi magana kan sake zaɓen Gwamna Duoye Diri a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Legit Hausa ta yi nazari kan wasu dalilai uku da ka iya zama dalilin faduwa zaben dan takarar APC, Timipre Sylva, a zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka gudanar.
Ana daf da zaben gwamna jihar Bayelsa, wani nazarin tarihin jiyar da Legit Hausa ta yi, ya yi bayani kan gwamnonin da suka jagoranci jihar daga 1999 zuwa yau.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Gooduck Ebele Jonathan, ya bukaci majaisar tarayya ta fara shirye-shiryen dakatar da zaɓukan da ake shirya wa a bayan babban zabe.
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya nuna goyon bayansa ga Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa yayin da ake daf da gudanar da zabe a jihar.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadarsa da ke Abuja bayan samun nasara a kotun koli da aka yanke a jiya.
Tsohon mai magana da yawun da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya yi tsokaci kan yadda tsohon Shugaba Buhari ya lalata ƙasar nan.
Tun da Ola Olukoyede ya shiga ofis a matsayin sabon shugaban EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa, akwai binciken kusan Tiriliyoyi a gaban shi
Goodluck Jonathan
Samu kari