![Tsohon shugaban kasa Janar IBB ya gano hanyar gyara Najeriya daga tushe](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0fe108f00fb439ff.jpeg?v=1)
IBB - General Ibrahim Badamasi Babangida
![Tsohon shugaban kasa Janar IBB ya gano hanyar gyara Najeriya daga tushe](https://cdn.legit.ng/images/560x315/0fe108f00fb439ff.jpeg?v=1)
![Gwamna ya fadi abin da ya faru bayan sun fadi gaskiya ga janar Babangida a mulkin soja](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6cddb92dcb2beee4.jpeg?v=1)
![Gaisuwar Sallah ko shirin zaben 2027? Shugabannin Najeriya 3 da Atiku ya ziyarta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f17634224b786e63.jpeg?v=1)
![Sallah: Atiku ya kai ziyara ga IBB da Janar Abdulsalami a Minna, hotuna sun bayyana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1f10037f1fe7b0a9.jpeg?v=1)
![Al-Mustapha ya baro Aiki, ya ce duk wanda ya taba fetur zai yi wuya ya dade a mulki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/09c9127094bdcc58.jpeg?v=1)
![Shugaba Tinubu ya sa labule da tsohon shugaban ƙasa a Minna, an fadi abin da ya faru](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7d9aa6dfbc886693.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Babangida ya gargadi Tinubu kan yiwuwar juyin mulkin soja a Najeriya? Gaskiya ya fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8d673ec05efad026.jpeg?v=1)
Binciken gano gaskiya da aka gudanar ya nuna cewa shafin boge ne ke amfani da sunan tsohon shugaban mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida don kira ga juyin mulki.
![Tsadar rayuwa: Tsohon shugaban kasa ya yi magana, ya bayyana abin da ya ke tsoron zai faru](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec160edaa41558e2.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan halin da ake ciki inda ya bai wa hukumomi shawarar dakile matsalar.
![Gyadar dogo: Mutanen da suka sha da kyar da aka kifar da Gwamnatin Najeriya a 1966](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9572cdbc41c83aa0.jpeg?v=1)
Za a ga jerin wasu mutane wadanda saura kiris a kashe a lokacin juyin mulkin farko. A cikinsu akwai gwamnan tsohuwar jihar Kaduna Sir Kashim Ibrahim
![Sunayen sojoji 10 da suka jagoranci kisa da kifar da mulkin Tafawa Balewa a 1966](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5747fd21900e6fd8.jpeg?v=1)
An tattaro sojojin da suka shirya juyin mulkin da aka yi a 1966. Jami’an ne suka kashe mutane fiye da 20 a juyin mulkin farko da aka yi a tarihi.
![‘Yan siyasa da sojojin da aka kashe a juyin mulkin farko da aka yi a Junairun 1966](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3b6016a7427ee091.jpeg?v=1)
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
![Sojoji za su ƙara karbe ragamar mulkin Najeriya nan gaba? Tsohon shugaba soja ya feɗe gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f7472e2dcb4e14b.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya ce ba ya tsammanin sojoji zasu kara katsalandar a harkokin siyasar Najeriya nan gaba.
![Tsohon shugaban soja Janar IBB ya fadi muhimmin tsarin da ya fi dacewa da dimokuradiyyar Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ef9c4ee599c47376.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya yi magana kan tsarin jam'iyyun siyasan da yafi dacewa da dimokuradiyyar kasar nan.
!["Yadda Babangida da Obasanjo suka nemawa Buhari alfarmar takara a zaben Shugaban kasa"](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0675db508b9b25f5.jpeg?v=1)
Sanata Ahmed Sani Yeriman-Bakura ya yi magana a kan yadda ya yafe takararsa a zaben 2007 saboda Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya zama ‘dan takara a ANPP.
!["Na iya bakin kokarina a matsayin shugaban kasar Najeriya", Ibrahim Babangida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f7472e2dcb4e14b.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida ya bayyana cewa ya yi iya bakin kokarinsa a lokacin da yake kan karagar mulki tare da yi abokai a fadin Najeriya.
IBB - General Ibrahim Badamasi Babangida
Samu kari