Akwatin zabe
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar damke wadansu miyagun matasa dauke da makamai da ake zargin 'yan daba ne a jihar.
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta shirya zama na musamman da 'yan siyasa yayin da ake shirin gudanar da zaben cike gurbi a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zaɓe ta Najeriya ta sanar da cewa ana ci gaba da samun sababbin kungiyoyi da ke kokarin samun rajistar zama jam'iyyu.
Ana shirin zaben cike gurbin dan majalisa da ya rasu, jam’iyyun APC da NNPP sun fitar da ‘yan takararsu ta hanyar lumana domin zaɓen da za a yi a watan gobe.
Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bukaci sauya fasalin tura sakamakon zabe a Najeriya ta na'ura. Ya bukaci a yi dawo da 'yan majalisa aikin wucin gadi
A labarin nan, za a ji cewa Cif Martin Onovo ya ce babu wata jam'iyya guda daya da za ta iya karshen gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a babban zabe mai zuwa.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
A wannan labarin, za ku ji cewa Kudirin tilasta yin zabe ya tsallake karatu na biyu a majalisa, inda aka ce an bijiro da shi domin karfafa dimokuradiyya.
Akwatin zabe
Samu kari