Yan Kwallo
Tawagar ƙungiyar kwallon kafa ta Najeriya yan kasa da shekaru 17, Golden Eaglets ta nada dalibin makarantar sakandare, Simon Cletus a matsayin kyaftin dinta.
Kungiyar Real Madrid ta samu nasarar doke Cadiz da ci 3-0 wanda ya ba ta nasarar lashe kofin La Liga bayan ita ma Barcalona ta sha kashi a hannun Girona.
Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada Finidi George a matsayin sabon kocin tawagar Najeriya ta Super Eagles. Akwai babban aiki a gaban sabon kocin.
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Kano Pillars wadda aka fi sani da “Sai Masu Gida,” ta kwashi kashinta a hannun tawagar Benin (2-1), Shooting Stars (1-2) da Enyimba (5-0) a gasar Firimiyar Najeriya.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta nada Manu Garba, a matsayin kocin kungiyar kwallon kafar Nijeriya ta 'yan kasa da shekaru 17 (Golden Eaglets).
Taurarin kwallon kafa da dama sun shiga shafukansu na sada zumunta domin yi wa mabiyansu barka da Sallah, ciki har da Cristiano Ronaldo da Karim Benzema.
Wani ɗan wasan gaba na tawagar kwallon kafa ta kasar Faransa, Mahamadou Diawara, ya fice daga tawagar saboda an haramta wa ƴan wasa Musulmi yin azumi.
Bayan rasuwar jarumin fina-finan Nollywood, tsohuwar mai tsaron ragar tawagar Super Falcons ta Najeriya, Bidemi Aluko-Olaseni ta riga mu gidan gaskiya.
Yan Kwallo
Samu kari