Femi Falana San
Babban lauyan Najeriya (SAN), Femi Falana, ya yi kiran da a sake duba hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ta yanke na tsige gwamnonin jihohin Kano da Plateau
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
LPPC ta fitar da sunayen duka manyan Lauyoyi 58 da su ka zama SAN, daga ciki akwai Emmanuel Moses Enoidem, Kehinde Olufemi Aina, Nghozi Oleh, Aaron Chile Okoroma.
Fitaccen lauyan nan mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Femi Falana (SAN) ya ce matsin talauci ne abinda ya janwo ake ta samun juyin mulki a kasashen Afirka.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana ya buƙaci 'yan Najeriya da su riƙa amfani da naira wajen hada-hadar kasuwanci tsakaninsu da China.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana, ya tofa albarkacin bakinsa game da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar, da kuma yawaitar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu sabon gargaɗi na kada ya yi amfani da ƙarfin soja akan sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula a Jamhuriyar Nijar.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci Da Karɓar Korafe-korafe ta Jihar Kano (PCACC), tana neman ta jiƙawa tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje aiki saboda dauko.
Babban lauya Femi Falana ya bayyana kwarin gwiwar cewa, nan ba da dadewa kungiyar malaman jami'a karkashin ASUU za su janye yajin aikin da suke yi tun Fabrairu.
Femi Falana San
Samu kari