
Femi Falana San







Femi Falana (SAN), babban lauyan Nigeria mai rajin kare hakkin bil adama, ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa sojoji 70 da aka samu da laifin bore afuwa

Yayin da ake ci gaba da jin rikicin dake faruwa da Abba Kyari na zargin cin hanci a hannun Hushpuppi kan wata harkalla, lauya ya ce akwai bukatar mika shi ga FB

Babban lauya Femi Falana ya caccaki shawarin gwamnatin Buhari na dakatar da twitter a Najeriya. Ya bayyana yadda ya kamata gwamnatin ta yi ba wai hana wa ba.

Za ku ji yadda aka saba dokar kasa a nadin shugabannin tsaro. Kungiya ta ce ya kamata a aika sunayen Hafsun soji zuwa gaban Majalisa tukuna kafin su fara aiki.

'yar gwagwarmaya Aisha Yesufu ta siffanta kama Sowore da akayi a matsayin tauye hakki da ba tare da wani babban laifi ba. Tace kowa na da 'yancin zanga-zanga.

Gawurtaccen Lauya, Femi Falana ya ce sun fara binciken harbe-harben da aka yi a Lekki. Da alama Kungiya za ta tona asirin sojojin da su ka harbe 'Yan #EndSARS.
Femi Falana San
Samu kari