Babban kotun tarayya
Majalisar NJC ta dakatar da manyan alkalan kotu uku har na shekara guda ba tare da albashi ba, kan aikata laifuffuka daban daban tare da bincikar wasu alkalai 27.
Wata babbar kotu a Ibadan ta yanke wa wani matashi, Amos hukuncin shekara 63 bisa laifin damfara ta hannun jari, inda aka same shi da laifi kan tuhume-tuhume 9.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da bukatar Emefiele kan gidaje 753 a Abuja, bayan ya kasa kalubalantar umarnin kwace su da EFCC ta samu daga kotu.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar kan Buhari da Emefiele saboda sauya Naira, bisa dalilin rashin halartar sauraron shari'a.
Sarki Taofeek Owolabi na masarautar Obafemi ya gurfana gaban kotu bisa zargin kwacen fili, karɓar ₦75m ba bisa ka'ida ba, sannan ya kuma ƙi amsa gayyatar gwamnati.
Babbar kotu a Kano ta yanke wa matashi Sagiru Rijiyar-Zaki hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe mahaifiyarsa da 'yar uwarsa shekaru biyu da suka wuce.
Wanda ya yi takara a zaɓen fitar da gwani da gwamna a Anambra karkashin APC, Valentine Ozigbo ya maka jam’iyyar a kotu kan zaben, yana neman soke sakamakon.
Wata kotu dake zamanta a Kano ta kama wani matashi da aka sakaye sunansa da laifin cin zarafin mahaifinsa, tare da kokarin caka masa almakashi saboda hana shi kudi.
Babbar kotun jihar Oyo ta yi fatali da karar da wasu mutum 4 ƴan gidan sarauta suka shigar, suna kalubalantar naɗin sarkin Orile Igbon (Olugbon na Orile Igbon).
Babban kotun tarayya
Samu kari