Babban kotun tarayya
Ana da labari Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Jama’a sun yi Allah Wadai da Gwamnatin Tinubu saboda maka su a kotu.
Minista ya umarci ‘yan sanda su sallama takardun sharia da yara masu zanga-zanga. Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN zai karbi shari'ar yara masu zanga-zanga.
Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Lauyan gwamnati ta fadi hikimar shigar da kara a kotun tarayya da ke Abuja.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kai kananan yara kotu.
Kungiyar Amnesty ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta gaggauta sakin yaran Arewa da ka kama aka gurfanar da su saboda sun fito zanga zangar tsadar rayuwa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi tir da yadda gwamnatin tarayya ta gurfanar da kananan yara gaban kotu har wasu su ka suma.
Babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kara kwace makudan kudi, kadarori da hannun jari da ake zargin suna da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
An shiga tashin hankali a babbar kotun tarayya mai zama a Abuja lokacin da aka kawo kanama yaran da aka kama lokacin zanga-zanga a Kano, wasu daga ciki sun suma.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta ce ba za ta saurarawa manyan jami'an bankuna da ake zargi da hannu a cikin almundahana ba.
Babban kotun tarayya
Samu kari