Nade-naden gwamnati
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Muhammadu Buhari, Babachir David Lawal ya yi tir da yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya soke tsarin tallafin fetur.
Bola Tinubu ya cigaba da yin ruwan nade-nade a mulki. Tinubu ya amince da nadin shugabanni da-dama da za su kula da hukumomi da kamfanoni a ma’aikatar sadarwa.
Gbenga Alade aka zaba ya zama shugaban AMCON mai kula da kadarorin Najeriya. Shugaba Bola Tinubu ya katse wa’adin Malam Ahmed Kuru wanda Muhammadu Buhari ya nada.
A bara Bola Tinubu ya aiko takarda zuwa ga majalisar dattawan, ya nemi a tabbatar da nadin da ya yi. Yanzu an amince da mutane 17, an yi watsi da wasu biyu.
Tinubu ya amince da nadin Hafsat Bakare a matsayin shugaban Hukumar da ke tattara bayanai a kan laifukan da suka shafi kudi da ta`addanci bayan korar Moddibo Tukur.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin DCG Kemi Nanna Nandap a matsayin Kwanturola-Janar ta hukumar kula da shige da fice ta kasa (NIS), kamar yadda Ngelale ya fadi.
Dr. Usman Bugaje ya ce kowa ya gano cewa Bola Tinubu bai da mafita game da matsalolin kasar nan. Bugaje ya ce akwai bukatar Tinubu ya nemi sabon salo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Suleiman Kazaure, tsohon datakta janar na hukumar NYSC a matsayin shugaban kwamitin yaƙi da muggan ayyuka a makarantu.
Za a ji asalin abin da Abdullahi Tijjani Gwarzo ya fada a wata hira da aka yi da shi wanda aka juya. Wasu sun zargi Ministan da karyata zancen yunwa da ake kuka.
Nade-naden gwamnati
Samu kari