Nade-naden gwamnati
A ranar Laraba, 15 ga Afrilu, gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alhaji Falalu Bawale a matsayin shugaban ma'aikatana jihar.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi kakkausar suka kan kungiyar Dattawan Arewa inda ya kalubanci masu mukamai a yankin su kare gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon manajan daraktan kamfanin FHAEDL. Injiniya Kabir Musa Umar shi ne aka nada a wannan mukamin a kamfanin.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya naɗa tare da tura sunayen sababbin kwamishinoni zuwa ga majalisa dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su.
Babbar kotun jiha ta soke naɗin Olola na Ola, Oba Johnson Ajiboye, wanda Gwamna Ademola Adeleke ya yi saboda abin da ta bayyana da rashin bin tsarin doka.
A cewar wata majiya ta kusa da marigayin, Ogbonnaya Onu wanda tsohon ministan kimiyya da fasaha a mulkin Buhari, ya rasu a Abuja bayan fama da rashin lafiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya damu matuka da tsadar kayan abinci kuma ya kuduri aniyar samar da abinci a farashi mai sauki, in ji ministan yada labaran sa.
A cewar Hukumar Lafiya ta Duniya, sauyin yanayi na yin tasiri ga rayuwa da lafiyar bil'adama, da wannan gwamnatin Nijeriya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 6.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da jawo matasa yana ba su muƙamai a gwamnatin tarayya, a wannan karon ɗan shekara 36 ya zama shugaban hukumar CREDICORP.
Nade-naden gwamnati
Samu kari