Nade-naden gwamnati
Mun kawo maku tarihin Tanimu Yakubu masanin tattalin arziki da kasuwanci wanda mutumin Yar’adua ne da zai jagoranci aikin kasafin kudi a mulkin Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babban daraktan Hukumar BPP, Mamman Ahmadu da Muhammadu Buhari ya nada ya yi murabus daga mukaminsa kan wasu dalilai.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada dan takarar gwamna a jihar Kano a karkashin jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna mukamin shugaban kwamitin gudanarwa na Jami'ar Bayero.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Tanimu Yakubu a matsayin shugaban ofishin ƙasafin kudi na tarayya biyo bayan karewar wa'adin magabacinsa.
Gwamnatin jihar Bauchi ta dakatar da wasu manyan jami'ai uku daga aiki saboda ana zarginsu da amfani da takardun bogi da karkatar da kuɗin talakawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gama shirye-shiryen yin garambawul a majalisar ministocinsa wanda ya haɗa da kirkiro sabuwar ma'aikata da sauke mi istoci.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Yammacin Najeriya bayan mutuwar Rotimi Akeredolu.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya dakatar da kwamishinar lafiya daga aiki bisa zargin rashin gaskiya da almundahanar kuɗaɗe.
A kokarin tsaftace gwamnatinsa ta koma kan turba mai kyau, Fasto Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya sauke kwamishinan ayyuka na musamman, ya masa fatan alheri.
Nade-naden gwamnati
Samu kari