Nade-naden gwamnati
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya fusata kan rubutun da daya daga cikin hadimansa ya yi musamman game da zanga-zangar EndSARS a shekarar 2020.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya yi nade-nade a hukumar kula da ilmin sakandare ta jihar Kogi. Ya nada shugaba da manyan mambobi..
Hadimin Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom, Aniekeme Finbarr a bangaren wayar da kan al'umma ya yi murabus daga mukaminsa domin neman kwarewa a wani sashe.
A wannan labarin, za ku ji cewa tsuguno ba ta ƙare a rikicin jam'iyyar APC yayin da reshen shiyyar Arewa ta Tsakiya ke zargin gwamnati ta ware ta.
Majalisar dattijai ta yi amfani da sashe na 157 (1) na kundin tsarin mulkin kasar domin korar Yakubu Danladi Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata ta CCT.
Masana diflomasiyya sun fara nuna damuwarsu kan jinkirin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi na nada jakadu yayin da ta riga ta shafe watanni 13 a kan karagar mulki.
Rahotanni da muke samu sun ruwaito cewa yan sanda sun harbi hadimin Gwamna Ademola Adeleke yayin da yake tsare a wurinsu inda suka fadi yadda abin yake.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunayen mutum 3 da ya naɗa a matsayin RECs na hukumar INEC ga majalisar dattawan Najeriya domin tantance su.
Shugaban karamar hukumar Igbo Etiti, Hon. Eric Odo ya ba wasu hadimansa guda biyu na musamman masu kula da bangaren doya da yalo da kuma barkono.
Nade-naden gwamnati
Samu kari