Nade-naden gwamnati
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sauye-sauye a hukumar raya yankin Kuduu maso Gabas na Najeriya (SEDC). Ya kori shugaba da wasu daraktocin hukumar.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi rabon mukamai a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada matasan jam'iyyar APC a matsayin masu taimaka masa na musamman.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Fatima Umaru Shinkafi a matsayin shugabar hukumar bunƙasa harkokin haƙar ma'adanai watau SMDF, PAGMI.
A ranar Juma'a Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da yin nadin mukamai. An amince da nadin mukamai a hukumar da aka kawo domin cigaban Kudu maso gabas a Najeriya.
An nada shugabannin wasu hukumomin gwamnatin tarayya. Mai taimakawa shugaban kasa wajen yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar da sanarwa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sake dakatar da wani kwamishina. Gwamnan ya dauki matakin ladabtarwar ne bayan zargin kwamishinan da rashin biyayya.
An tattara jerin sunayen tsofaffin makiyan shugaban kasa Bola Tinubu wadanda a yanzu suka zama abokansa. Wannan ya nuna cewa siyasa ana yinta ba da gaba ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya nada sababbin kwamishinoni a gwamnatinsa. Gwamna Malam Uba Sani ya kuma nada masu taimaka masa na musamman.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Osita Chidoka ya yi murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya inda ya ce ya hakura da siyasa gaba daya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari