Nade-naden gwamnati
Gwamna jihar Taraba, Agbu Kefas ya amince da ɗaukar wasu mata 2 aiki saboda sun fito a bainar jama'a sun bayyana cewa suna ɗauke da cutar kanjamau.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan Adam ta caccaki matakin da NBC ta dauka na hana sanya wakar Eedris Abdulkareem ta sukar Bola Tinubu a radiyo.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kammala aikin tantance sunayen mutum 109 da za su zama jakadun Najeriya a kasashen ketare.
Fadar shugaban kasa ta fitar da adadin mukaman da Bola Tinubu ya nada bayan zargin Sanata Ali Ndume. An bayyana adadin mukaman da Arewa da Kudu suka samu.
Shugaban rikon jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya nada shugabannin riko a kananan hukumomi 23 duk da kotu ta hana shi. Kotu ta hana shi cigaba da yin nade nade.
Farfesa Mahmud Yakubu ya jagoranci taron INEC yayin da ake yada jita-jitar tsige shi. INEC ta ce saƙon WhatsApp da ke yawo ba gaskiya ba ne kwata-kwata.
Kwamishinonin NAHCON sun zargi shugaban hukumar da karya dokoki da ware su daga ayyuka, sun kuma aike da takardar koke zuwa ofishin mataimakin shugaban kasa.
Salnata Ali Ndume ya ce yadda Bola Tinubu ke nada mukamai ya saba dokar kasa da tsarin mulki. Ndume ya ce ba ya jin tsoron yadda za a zage shi kan maganar da ya yi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa, Danile Bwala ya musanta raɗe-raɗin da ke yo cewa Bola Tinubu ya canza shugaban hukumar zaɓe watau INEC.
Nade-naden gwamnati
Samu kari