Aikin noma
Ambaliya ta lalata gonakin shinkafa a garuruwa 7 na jihar Kebbi, inda dubban manoma suka yi asara yayin da ake fargabar samun karancin abinci a ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar bayar da agaji ta ICRC ta bayya fargaba kan halin yunwa da kananan yara da mata ke fuskanta a Arewa maso Gabas.
Manoma sun fara ajiye noma masara da sauran abubuwand suke bukatar taki saboda tashin farashi. Ana fargabar hakan zai iya haifar da karancin abinci a Najeriya.
Masu zuba jari daga kasar China sun gamsu da albarkatun yankin Rabba da ke jihar Neja, kuma gwamnati ta sha alwashin samar da yanayin kasuwanci mai sauki gare su.
A labarin nan, za a ji yadda ADC ta bugi kirji, ta ce bayyanarta ce ta sa APC ta fara shiga taitayinta har ta fara maganar inganta tsarin samar da abinci.
'Yan ta'addan lakurawa sun fara hana noma a wasu yankunan Arewacin Najeriya. Sun hana noma da injuna a Kebbi. Sun bukaci aikin noma da shanu kawai.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
Ma'aikatar noma da samar da abinci ta ayyana kwanaki uku da za a shafe ana azumi da addu'a domin a kawo karshen matsalolin da ke addabar Najeriya.
Rahoton SBM Intelligence ya nuna sauyin yanayi da rashin tsaro sun lalata noma a Najeriya, inda ambaliya da zaizayar ƙasa suka shafi miliyoyin mutane da gonaki.
Aikin noma
Samu kari